-
Uganda: Rikici A Masajisar Dokoki Dangane Da Shirin Tazarcen Shugaban Kasa.
Sep 28, 2017 06:46Kwanaki biyu a jere aka dauka ana rikici a tsakanin 'yan majalisar dokokin kasar ta Uganda akan kokarin da wasu ke yi na bai wa shugaba Yoweri Museveni damar yin tazarce.
-
Anyi Doke-Doke A Majalisar Uganda Saboda Dokar Takaita Shekarun Dan Takarar Shugaban Kasa
Sep 27, 2017 16:34Rikici da doke-doke ya barke a majalisar dokokin kasar Uganda a kwana ta biyu tsakanin 'yan majalisar masu goyon bayan cire dokar da ta sanya iyaka ga shekarun dan takarar shugabancin kasar da kuma masu adawa da dokar.
-
An Gudanar Da Zanga-Zagar Kin Amincewa Da Kara Wa'adin Shugaban Kasa A Uganda.
Sep 21, 2017 20:00Daliban jami'ar birnin Kampala na kasar Uganda sun yi zanga-zangar nuna adawa da kara lokacin wa'adin Shugaban kasa
-
An Kashe Sojojin Uganda 12 A Kasar Somalia
Jul 31, 2017 14:08Ma'aikatan Tsaron kasar Uganda ta bada labarin cewa an kashe sojojin kasar 12 a kudancin kasar Somalia.
-
Kasashen Iran Da Uganda Na Fatan Kara Karfafa Hulda Tsakaninsu
Jul 30, 2017 06:20Jadakan Jamhuriya Musulinci ta Iran a Uganda ya gana da mukadanshin Firayi Ministan kasar, inda bangarorin biyu suka sanar da wajabcin kara hulda a tsakaninsu.
-
Uganda Ta Aike Da Sojoji 2000 Zuwa Somaliya Don Fada Da Al-Shabab.
Jul 16, 2017 06:45Babban hafsan tsaron kasar Uganda Janar David Mohozi ya sanar a iya asabar cewa; sojojin da su ka tura za su hade ne da rundunar tabbatar zaman lafiya ta Afrika.
-
Kungiyar Kare Hakin Bil-adama ta zarkin Gwamnatin Ugnada Da Kasawa
May 27, 2017 06:21Kungiyar kare hakin bil-adama ta Afirka ta zarkin Gwamnatin Uganda da kasawa wajen bayar da tsaron da ya dace ga fararen hula
-
Shugabannin Kasashen Uganda Da Tanzaniya Sun Bukaci Dage Takunkumi Kan Kasar Burundi
May 22, 2017 06:18Shugabannin kasashen Uganda da Tanzaniya sun bukaci dage takunkumin da kungiyar tarayyar Turai ta kakaba kan kasar Burundi.
-
Kasar Uganda Zata Kara Yawan Sojojinta A Kasar Somaliya
May 15, 2017 19:12Gwamnatin Uganda ta sanar da shirinta na kara yawan sojojinta da suke aikin wanzar da zaman lafiya da sulhu a kasar Somaliya.
-
Dubban 'yan Gudun Hijira Daga Sudan Ta Kudu Suna Kwarara Zuwa Kasar Uganda
May 10, 2017 12:03jami'i mai kula da ayyukan majalisar dinkin duniya a kasar Uganda ya ce; A kowance rana ta Allah mutane 2000 ne su ke kwarara daga kasar ta Sudan ta Kudu Zuwa Kasar Uganda.