Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yan gudun hijira

  • Wata Kungiyar Bada Agaji Ta Bayyana Aniyar Zuuwa Tekun Bengal Don Tallafawa Musulman Ruhinga

    Wata Kungiyar Bada Agaji Ta Bayyana Aniyar Zuuwa Tekun Bengal Don Tallafawa Musulman Ruhinga

    Sep 06, 2017 10:14

    Wata kungiyar bada agaji a yanken Tekun Medeteranina ta bayyana aniyarta na zuwa tekun Bengali don taimakawa musulmi ruhinga wadanda suke tserewa daga kasar Myanmar zuwa kasar Bangladesh.

  • Libiya Tana Shirin Korar

    Libiya Tana Shirin Korar "Yan Gudun Hijirar Da Suka Fito Daga Kasar Burkina Faso

    Sep 05, 2017 09:24

    Jami'an hukumar hijira ta kasar Libya sun ce; Za a kori yan ci rani ba bisa doka ba da suka fito daga kasar Burkina Faso su 99.

  • Hanyar Kalubalantar Matsalar Kwararan Bakin Haure Zuwa Kasashen Yammacin Turai

    Hanyar Kalubalantar Matsalar Kwararan Bakin Haure Zuwa Kasashen Yammacin Turai

    Jul 29, 2017 06:34

    A kokarin da ake yi na shawo kan matsalar kwararan bakin haure zuwa kasashen yammacin Turai, wakilan kasashen Turai da na Afrika 10 gami da wasu kungiyoyi 4 masu zaman kansu sun cimma yarjejeniya kan bin hanyoyin da suka dace domin kalubalantar matsalar kwararan bakin hauren zuwa kasashen Turai musamman ta hanyar teku.

  • Bakin Haure 60 Ne Suka Bace A Tekun Mediterranea Bayan Kifewar Jirgin Ruwansu

    Bakin Haure 60 Ne Suka Bace A Tekun Mediterranea Bayan Kifewar Jirgin Ruwansu

    Jul 01, 2017 05:40

    Hukumar Kula da Bakin Haure ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: Bakin haure kimanin 60 ne suka bace a tekun Mediterranea bayan da jirgin ruwan da suke ciki ya kife da su a jiya Juma'a.

  • Tseratar Da Bakin Haure 4,400 Daga Halaka A Tekun Mediterranea

    Tseratar Da Bakin Haure 4,400 Daga Halaka A Tekun Mediterranea

    May 20, 2017 11:47

    Dakarun tsaron gabar tekun Libiya da na Italiya sun samu nasarar tseratar da bakin haure kimanin 4,400 daga halaka a tekun Mediterranea.

  • Bincike Kan Laifufukan Da Aka Yi Kan Bakin Haure A Libiya

    Bincike Kan Laifufukan Da Aka Yi Kan Bakin Haure A Libiya

    May 09, 2017 06:42

    Kotun Hukunta manyan Laifuka ta kasa da kasa ta fara gudanar da bincike kan laifufukan da ake tabkawa kan 'yan gudun hijra a kasar Libiya

  • Paparoma Francis Ya Yi Suka Kan Yadda Turawa Suke Mu'amala Da Yan Gudun Hijira

    Paparoma Francis Ya Yi Suka Kan Yadda Turawa Suke Mu'amala Da Yan Gudun Hijira

    Apr 24, 2017 13:17

    Paparoma Francis ya yi kakkausar suka kan yadda kasashen turai suke mu'amala da yan gudun hijira da suka iso yankin

  • Kasar Maroko Ta Zargi Gwamnatin Aljeriya Da Musgunawa 'Yan Gudun Hijirar Siriya

    Kasar Maroko Ta Zargi Gwamnatin Aljeriya Da Musgunawa 'Yan Gudun Hijirar Siriya

    Apr 23, 2017 05:27

    Gwamnatin Maroko ta zargi mahukuntan Aljeriya da musgunawa 'yan gudun hijirar Siriya tare da killace su a wajen da bai dace ba.

  • Dakarun Tsaron Gabar Tekun Kasar Italiya Sun Tseratar Bakin Haure Kimanin 6,000

    Dakarun Tsaron Gabar Tekun Kasar Italiya Sun Tseratar Bakin Haure Kimanin 6,000

    Apr 17, 2017 05:51

    Dakarun tsaron gabar tekun kasar Italiya sun sanar da cewa: A cikin kwanaki biyu sun samu nasarar kubutar da bakin haure kimanin dubu shida daga halaka a cikin teku a gabar tekun Libiya.

  • A kwai yiyuwar hallakar 'yan Hijra da dama a tekun Libiya

    A kwai yiyuwar hallakar 'yan Hijra da dama a tekun Libiya

    Mar 24, 2017 11:02

    Wata kungiyar agaji ta kasar Spaniya ta ce akwai fargabar cewa 'yan cin rani 200 sun mutu bayan da wasu kwale-kwale 2 suka nitse a gabar tekun Libya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS