-
Kasar Yemen Ta Sha Alwashin Mayar Da Martani Mai Kaushi Saboda Kisan Saleh Samad
Apr 25, 2018 05:27Ma'aikatar tsaron kasar Yemen ta sha alwashin mayar da martani mai kaushin gaske kan kisan gillan da aka yi wa daya daga cikin manyan jami'an kungiyar Ansarullah ta 'yan Houthi na kasar tana mai cewa Saudiyya da Amurka za su yi dan da na sanin wannan danyen aiki na su.
-
Ana Ci Gaba Da Yin Allawadai Da Kisan Gillar Da Saudiyya Ta Yi Wa Sammad
Apr 24, 2018 19:14Ana ci gaba da yin Allwadai da kisan gillar da kawancen Saudiyya da Amurka suka yi wa shugaban majalisar koli ta siyasa a kasar Yeman Saleh Sammad.
-
Yemen : Harin Sama Ya Kashe Masu Bikin Aure A kalla 20
Apr 23, 2018 11:09Rahotanni daga Yemen na cewa a kalla mutane 20 ne dake halartar wani bikin aure, suka gamu da ajalisu, biyo bayan wani harin sama.
-
An Rusa Ma'ajiyar Makamai Na Sojojin Hayar Saudiya A Arewacin Yemen
Apr 22, 2018 18:55Dakarun tsaron kasar Yemen sun samu nasarar tarwatsa wata ma'ajiyar makamai na sojojin hayar saudiya a arewacin kasar
-
Moroko Ta Sanar Da Ficewarta Daga Hadin Gwiwan Kasashen Da Suke Yakar Kasar Yemen
Apr 15, 2018 17:22Kasar Moroko ta sanar da ficewarta daga hadin gwiwan kasashen da suke yakar kasar Yemen karkashin jagorancin kasar Saudiyya.
-
Abu Gaiz:Akwai Wuya A Magance Rukicin Kasar Yemen
Apr 12, 2018 11:15Babban saktaren kungiyar kasashen Larabawa ya bayyana cewa akwai wuya a magance rikicin kasar Yemen
-
Babban Sakataren MDD Ya Yi Gargadi Kan Muwuyacin Halin Da Al'ummar Yamen Suke Ciki
Apr 04, 2018 05:51Babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya bayyana halin da al'ummar kasar Yemen suke ciki a yanzu da cewa shi ne mafi muni a duniya.
-
An Bukaci Ficewar Sojojin Sudan Daga Kawancen Saudiya A Yemen
Apr 02, 2018 06:26'Dan majalisar dokokin kasar Sudan ya bukaci kasarsa ta janye sojojinta daga cikin jerin kawancen kasashen larabawa bisa jagorancin kasar Saudiya a Yemen.
-
'Yan Houthi: Idan Da Iran Tana Ba Mu Makamai, Da Yanzu Mun Kama Riyadh
Apr 01, 2018 05:05Shugaban Kwamitin Juyin Juya Hali na kasar Yemen, Mohammed Ali al-Houthi, ya musanta zargin cewa Iran tana ba wa dakarun kasar Yemen makamai a fadar da suke yi da sojojin wuce gona da iri na Saudiyya yana mai cewa idan da a ce Iran tana ba su makamai, to da yanzu sun kame birnin Riyadh.
-
Aljazeera: Bin Salman Ya Gana da Jagororin Manyan Kungiyoyin Yahudawa A Amurka
Mar 31, 2018 06:43Tashar talabijin ta Aljazeera ta bayar da rahoton cewa, a ziyarar da yake gudanarwa a kasar Amurka, yariman saudiyya mai jiran gado Muhammad Bin Salman ya gana da jagororin manyan kungiyoyin yahudawa a Amurka, masu tallafa wa Isra'ila.