-
Sanarwar Kasashen Turai Da Amurka Bayan Rashin Nasarar Da Suke Yi A Kwamitin Tsaron MDD
Feb 28, 2018 06:17Amurka, Faransa, Jamus da Birtaniya sun fitar da sanarwa hadin gwiwa kan kasar Iran, inda suka ce rashin mutunta dokar haramci kan kasar Yemen da hukumomin Iran din ba sa yi abin damuwa ne
-
Sojojin Yamen Sun Halaka Gungun Sojojin Hayar Saudiyya A Kudancin Kasar Ta Yamen
Feb 25, 2018 18:52Sojojin Yamen sun harba makamai masu linzami kan sansanonin sojin hayar masarautar Saudiyya da suke kudanci da kuma arewacin kasar, inda suka kashe sojojin hayar masu yawa a yau Lahadi.
-
Sukan Da Jam'iyyun Adawa Na Kasar Jamus Sukewa Gwamnatin Kasar Kan Sayarwa Saudia Da Kawayenta Makamai
Feb 25, 2018 08:10Jam'iyyun adawa a kasar Jamus sun yi ta suka kan yadda gwamnatin kasar take sayarwa kasar Sa'udiya da kawayenta a yakin Yemen makamai, duk tare da sanin irin laifuffukan yakin da suke aikatawa a kasar.
-
Yemen: An Halaka Sojojin Saudiyya Biyu
Feb 24, 2018 06:41An kashe sojojin na Saudiyya biyu ne ta hanyar harbinsu daga nesa da wani kwararren maharbi na sojojin Yemen ya yi.
-
Kokarin Amurka Da Kawayenta Na Cutar Da Iran A Kwamitin Tsaron MDD
Feb 24, 2018 06:00A kokarin da suke yi wajen wasa da hankulan al'ummomin duniya kan irin rawar da suke takawa a ci gaba da kisan kiyashin da ake yi wa al'ummar Yemen, kasashen Amurka, Birtaniyya da Faransa na ci gaba da kokari wajen amfani da Kwamitin Tsaron MDD wajen tuhumar Iran da aikewa da makamai kasar Yemen.
-
Adawar Rasha Kan Kakabawa Iran Takunkumi A Kwamitin Tsaron MDD.
Feb 22, 2018 05:31Wakilin kasar Rasha a Majalisar dinkin duniya ya ce ba za su amince da duk wani kokari da kwamitin tsaron Majalisar dinkin duniya ke yi na kakabawa Iran takunkumi ba, bisa zarkin tana baiwa kungiyar Ansarullah ta kasar yemen makamai
-
Sojojin Yamen Sun Kaddamar Da Hare-Haren Daukan Fansa Kan Kasar Saudiyya
Feb 17, 2018 06:30Sojojin Yamen da dakarun sa-kai na kasar sun kaddamar da hare-hare da makamai masu linzami kan sansanonin sojin masarautar Saudiyya da suke kudancin kasar ta Saudiyya.
-
Jiragen Saman Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kashe Fararen Hula A Kasar Yamen
Feb 11, 2018 19:06Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun yi luguden wuta kan yankuna daban daban na kasar Yamen, inda suka kashe fararen hula akalla 9, kuma 5 daga cikinsu mata.
-
Dakarun Yemen Sun Tarwatsa Wata Cibiyar Makamai Masu Linzami Na Saudiyya A Ta'iz
Feb 10, 2018 05:45Dakarun kasar Yemen da suke samun goyon bayan dakarun Ansarullah na kasar sun sami nasarar tarwatsa wata cibiyar makamai masu linzami da ke karkashin kulawar sojojin haya na Saudiyya lardin Ta'izz da ke kudu maso yammacin kasar Yemen din.
-
Sojojin Yamen Sun Yi Luguden Wuta Kan Sojojin Saudiyya A Kudancin Kasar Ta Saudiyya
Feb 02, 2018 12:16Sojojin Yamen sun kaddamar da wani farmaki kan sansanin sojojin Saudiyya da ke yankin kudancin kasar ta Saudiyya tare da halaka sojojin masu yawa.