-
Rahotanni: Birtaniyya Na Horar Da Sojojin Saudiyya A Asirce Kan Yakan Al'ummar Yemen
Nov 26, 2017 17:19Wata jaridar kasar Birtaniyya ta bayyana cewar sojojin kasar suna gudanar da wani shiri na ba da horo a asirce ga sojojin kasar Saudiyya dangane da yadda za su ci gaba da yaki a kasar Yemen inda sama da mutane 12,000 suka rasa rayukansu kana wasu dubban na daban suka sami raunuka tun bayan da Saudiyya ta kaddamar da hare-hare a kasar ta Yemen a watan Maris na 2015.
-
Asusun Kula Da Kananan Yara Na MDD Ya Koka Kan Ci Gaba Da Mutuwar Kananan Yara A Yamen
Nov 26, 2017 07:43Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya ya sanar da cewa: Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya suna ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri kan yankuna daban daban na kasar Yamen lamarin da ke kara yawan kananan yara da suke mutuwa a kullum rana.
-
Ansarullah: Wasu Gwamnatocin Gabas Ta Tsakiya Yanki Ne Na Manyan Azzamluman Duniya
Nov 25, 2017 19:01Shugaban kungiyar Ansarullah ta Kasar Yemen, Abdulmalik Badruddin ka kara da cewa; wasu kasashen na yanki da suke damfare da manyan kasashen duniya, suna cutar da musulunci daga cikinsa
-
Rahoton Hukumar UNICEF Kan Halin Da Yara Suke A Kasar Yemen
Nov 25, 2017 06:21Asusun kula da yara na MDD UNICEF a takaice ya bada rahoton cewa yara dubu 23 daga shekara ta 2016 ya zuwa yanzu suka rasa rayukansu a kasar Yemen sanadiyyar hare-haren kasar Saudia da kawayenta a kan kasar.
-
MDD: Wajibi Ne A Kawo Karshen Killace Kasar Yemen Baki Daya
Nov 23, 2017 06:32Majalisar Dinkin Duniyar ta ce; Ci gaba da killace Filayen saukar jiragen sama da tashoshin jiragen ruwan Yemen, yana kara taimakawa wajen yaduwar kwalara.
-
Hare-Haren Saudiya A Yemen Sun Yi Sanadiyyar Mutuwar Fararen Hula 17
Nov 18, 2017 05:53A wani sabon harin da jiragen yakin kawancen saudiya suka kai kasar yemen fararen hula 17 suka rasa rayukansu
-
MDD Ta Yi Kashedi Kan Bullar Wata Sabuwar Cuta A Kasar Yemen.
Nov 15, 2017 12:26MDD ta bayyana damuwarta da yi yuwan bullar cutar Diphtheria mai matukar hatsari ga rayuwar mutane kasar Yemen.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Kawo Karshen Killace Kasar Yamen
Nov 14, 2017 06:18Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci kawo karshen killace Yamen da rundunar kawancen Saudiyya take yi wa kasar ta sama da ruwa da kuma ta kasa.
-
Kasashen Larabawa Sun Kashe $130b Wajen Rusa Kasashen Siriya, Yemen Da Libiya
Nov 12, 2017 18:12Firayi ministan kasar Aljeriya, Ahmed Ouyahia, ya bayyana cewar wasu kasashen larabawa sun kasashe zunzurutun kudaden da suka kai Dala Biliya 130 da nufin ruguza kasashen Siriya, Libiya da Yemen.
-
Yemen : Har Yanzu Akwai Cikas Wajen Shigar Da Kayan Agaji_MDD
Nov 11, 2017 15:01Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa har yanzu kawancen da Saudiyya ke jagoranta a Yemen na ci gaba da hadasa cikas wajen shigar da kayen agaji a wannan kasa.