-
Kungiyar Ansarullah Ta Tabbatar Da Kalubalantar Sojojin Hayar Saudiya
Aug 26, 2017 16:15Wani Jigo a majalisar siyasar kungiyar gwagwarmayar ansarullah ta kasar yemen ya tabbatar da cewa za su tsananta kalubalantar duk wani hari wuce gona da iri na sojojin hayar saudiya
-
MDD Ta Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Harin Da Saudiyya Ta Kai Yemen Shekaran Jiya
Aug 25, 2017 16:36Hukumar kula da hakkokin bil'adama na Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci da a gudanar da wani bincike mai cin gashin kansa dangane da harin wuce gona da irin da Saudiyya da kawayenta suka kai kasar Yemen a shekaran jiya Laraba.
-
Jiragen Saman Masarautar Saudiyya Sun Kashe Mutane 35 A Kasar Yamen
Aug 23, 2017 18:58Jiragen saman yakin Masarautar Saudiyya sun yi luguden wuta kan wani sansanin 'yan gudun hijira a shiyar arewacin birnin Sana'a fadar mulkin kasar Yamen, inda suka kashe mutane akalla 35 tare da jikkata wasu na daban.
-
Hare-Haren Jiragen Yakin Kawancen Saudiya A Jihar Hijja Ta Kasar Yemen
Aug 20, 2017 06:22Jiragen yakin kawancen saudiya sun kai hari har so tara a garin Maidi na jihar Hijjar kasar Yemen
-
Rahoton MDD: Saudiyya Ce Ke Da Alhakin Kisan Yara A Yemen
Aug 19, 2017 05:39Majalisar dinkin duniya ta dora alhakin kisan daruruwan kananan yara a kasar Yemen a kan gwamnatin Saudiyya.
-
Maniyyata 31 Sun Rasa Rayukansu A Kasar Saudiyya
Aug 15, 2017 17:42Mahukuntan kasar saudiyya sun sanar da rasuwar maniyyata 31 daga cikin wadanda suka isa kasar domin gudanar da aikin hajjin bana.
-
Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen
Aug 15, 2017 11:44Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun kai wasu jerin hare-haren wuce gona da iri kan yankuna daban daban na kasar Yamen.
-
Al'ummar Sudan Suna Adawa Da Tura Sojojin Kasarsu Zuwa Yemen
Aug 10, 2017 12:27Da dama daga cikin mutane da kuma jam'iyyun siyasar kasar Sudan sun ki amincewa da tura sojojin kasar zuwa Yemen domin taya Saudiyya yaki.
-
Jam'iyyun Adawa A Kasar Sudan Sun Bayyana Rashin Amincewarsu Da Kara Aike Da Sojojin Kasar Zuwa Yemen
Aug 10, 2017 06:41Mutanen kasar Sudan da kuma jam'iyyun siyasar kasar da dama sun bayyana rashin amincewarsu da sake aikawa da karin sojojin kasar zuwa yaki a kasar yemen.
-
Yan Gudun Hijira Daga Kasar Somalia Kimani 50 Ne Suka Nutse A Cikin Tekun Adan
Aug 10, 2017 06:40Yan gudun hijira daga kasashen Somalia da Ethiopia da dama ne suka mutu sanadiyyar nutsewar kwale-kwalen da ke dauke da su a kusa da gabar tekun aden a kasar Yemen.