Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yemen

  • An Bukaci Saudiyyah Da Ta Kawo Karshen Killace Filin Jirage Na San'a A Yemen

    An Bukaci Saudiyyah Da Ta Kawo Karshen Killace Filin Jirage Na San'a A Yemen

    Aug 09, 2017 16:40

    Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya da wasu kungiyoyin bayar da agaj na kasa da kasa, sun bukaci Saudiyya da ta kawo karshen killace filin sauka da tashin jiragen sama na birnin San'a na kasar Yemen da take yi.

  • Kungiyar Ansarullah Ta Ja Kunne Kan Goyon Bayan Wuce Gona Da Irin Saudiyya A Yemen

    Kungiyar Ansarullah Ta Ja Kunne Kan Goyon Bayan Wuce Gona Da Irin Saudiyya A Yemen

    Aug 05, 2017 10:23

    Kungiyar Ansarullah (da aka fi sani da 'yan Houthi) ta kasar Yemen ta ja kunnen kasashen duniya da kungiyoyin kasa da kasa kan ci gaba da goyon bayan wuce gona da irin kasar Saudiyya da kawayenta a kan al'ummar Yemen a daidai lokacin da yanayin al'ummar kasar ke ci gaba da munana.

  • MDD Ta Sanar Da Cewa: Masarautar Saudiyya Ta Hana Aikewa Da Kayayyakin Jin Kai Zuwa Yamen

    MDD Ta Sanar Da Cewa: Masarautar Saudiyya Ta Hana Aikewa Da Kayayyakin Jin Kai Zuwa Yamen

    Aug 02, 2017 18:15

    Wakilin Majalisar Dinkin Duniya kan tsare-tsare da bunkasa kasa a Yamen ya sanar da cewa: Mahukuntan Saudiyya sun hana duk wani matakin aikewa da kayayyakin jin kan bil-Adama zuwa kasar Yamen.

  • MDD: Saudiyya Tana Hana Ba Wa Jiragen Agaji Zuwa Yemen Mai

    MDD: Saudiyya Tana Hana Ba Wa Jiragen Agaji Zuwa Yemen Mai

    Aug 02, 2017 11:05

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa gwamnatin Saudiyya tana ci gaba da hana ba wa jiragen saman agajinta man fetur din da suke bukata wajen ci gaba da kai kayayyakin agaji ga al’ummar kasar Yemen a babban birnin kasar Sana’.

  • Sojojin Yemen Sun Mayar Da Martani A Kan Ta'addancin Saudiya

    Sojojin Yemen Sun Mayar Da Martani A Kan Ta'addancin Saudiya

    Aug 02, 2017 06:32

    Sojoji da Dakarun sa kai na kungiyar Ansarullah na kasar yemen sun kai hari wuraren taruwar sojojin hayar saudiya a yankunan Asir, Jauf da Ta'az tare da hallaka da dama daga cikin su.

  • Masar Ta Bayyana Goyon Bayanta Kan Warware Rikicin Kasar Yamen Ta Hanyar Lumana

    Masar Ta Bayyana Goyon Bayanta Kan Warware Rikicin Kasar Yamen Ta Hanyar Lumana

    Jul 19, 2017 06:37

    Ministan harkokin wajen kasar Masar ya bayyana cewa: Amfani da matakan siyasa da gudanar da zaman tattaunawa sune kawai hanyoyin warware rikicin kasar Yamen.

  • Jiragen Yakin Saudiyya Sun Kashe Wasu Mutane 19 A Garin Ta'iz Na Yemen

    Jiragen Yakin Saudiyya Sun Kashe Wasu Mutane 19 A Garin Ta'iz Na Yemen

    Jul 18, 2017 17:54

    A ci gaba da hare-haren wuce gona da iri da Saudiyya da kawayenta suke kai wa kasar Yemen, jiragen yakin Saudiyyan sun kai wasu munanan hare-hare a lardin Ta'izz da ke kudu maso yammacin kasar ta Yemen inda suka kashe wasu mutane 19 marasa matsuguni da kuma raunana wasu na daban.

  • Yemen: Wadanda Su Ka Kamu Da Cutar Kwalara Sun Kai 1770

    Yemen: Wadanda Su Ka Kamu Da Cutar Kwalara Sun Kai 1770

    Jul 16, 2017 06:46

    Hukumar lafiya ta duniya ( w.h.o) wacce ta sanar da wannan adadin ta ci gaba da cewa; Wadanda aka tabbatar da mutuwarsu sun kai 770.

  • WHO : Akwai Barazanar Annobar Kwalera Ta Yadu A Hajjin Bana

    WHO : Akwai Barazanar Annobar Kwalera Ta Yadu A Hajjin Bana

    Jul 14, 2017 15:21

    Hukumar lafiya ta duniya ta ce annobar cutar amai da gudawa a kasar Yemen na iya yaduwa a yayin aikin hajjin bana a birnin Makka na kasar Saudiyya.

  • Hukumar

    Hukumar "WFP" Ta Yi Kira Kan Ceto Dubban Kananan Yara Daga Masifar Yunwa

    Jun 27, 2017 19:04

    Babban daraktan Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya "WFP" ya yi kira ga kasashen yammacin Turai da su gabatar da tallafi domin ceto dubban daruruwan kananan yara daga masifar yunwa a kasar Yamen da nahiyar Afrika.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS