-
Yemen / HWO : An Samu Raguwar Kisa Na Cutar Kwalera
Jun 27, 2017 11:03Hukumar lafiya ta duniya ta ce an samu raguwar kisa na cutar amai da gudawa a Kasar Yemen, wacce ta yi sadadin mutuwar mutane 1,400 a cikin wata biyu a wannan kasa.
-
Wani Harin Sama Ya Kashe Fararen Hula 24 A Yemen
Jun 18, 2017 15:45Rahotanni daga Yemen na cewa a kalla mutane 24 ne suka ras arayukansu a wani harin sama da aka kai kan wata kasuwa dake wani yankin 'yan shi'a a kusa da iyaka da Saudiyya.
-
Yemen: Dakarun Yemen Sun Kai Wa Sansanonin Sojan Saudiyya Hari.
Jun 18, 2017 11:56Mayakan Ansarullah na kasar Yemen, sun maida martani akan sansanonin sojojin Saudiyya da ke Gundumomin Asir da Najran.
-
UNICEF: Rabin Mutane Dubu 124 Da Suka Kamu Da Cutar Kwalara A Yemen Kananan Yara Ne
Jun 14, 2017 05:29Asusun Tallafawa Kananan Yara Na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ya bayyana cewar sama da rabin mutane dubu 124 da suka kamu da cutar Kwalara a kasar Yemen, kananan yara ne, lamarin da ke kara sanya damuwa dangane da makomar kasar.
-
Cutar Kwakera Ta Kashe Mutane 789 A Yemen
Jun 08, 2017 16:12Hukumar lafiya ta duniya ta ce mutane sama da dubu dari ne suka kamu da cutar amai da gudawa ko kuma kwalera a kasar Yemen.
-
Sojojin Yamen Da Dakarun Sa- Kai Na Kasar Sun Kai Hare-Hare Kan Sansanonin Saudiyya
Jun 03, 2017 06:56Sojojin Yamen da dakarun sa-kai na kasar sun kai wasu jerin hare-haren daukan fansa kan sansanonin gamayyar sojin hayar masarautar Saudiyya a garuruwan Jizan da Najran na kasar Saudiyya.
-
MDD : Yemen Na Fuskantar Babbar Barazanar Yunwa
May 31, 2017 05:51MDD ta nuna damuwa matuka akan halin da ake ciki kan matsalar kamamcin abunci a kasar Yemen.
-
Cutar Colera Ta Kara Yaduawa Har Da Kashi 50% A Kasar Yeman Sanadiyyar Yaki
May 24, 2017 06:23Hukumar lafiya ta duniya WHO ta bada sanarwan cewa yawan wadanda suka kamu cutar Colera a kasar Yemen ya karu da kashi 50% sanadiyyar yakin da kasashen larabawa tare da jagorancin Saudia suke aiwatarwa a kasar.
-
Sharhi:Saudiya Da MDD Na Kokarin Raba Kasar Yemen
May 19, 2017 05:57Cikin wani bayyani da ta fitar majalisar Zartarwar Kungiyar Ansarullah ta Kasar Yemen ta dora alhakin mawuyacin halin da Al'ummar kasar ke ciki a kan kasar Saudiya da kwamitin tsaron MDD.
-
Mutane 115 Suka Rasa Rayukansu Sanadiyyar Cutar Kwalera A Yemen
May 14, 2017 18:21Cutar Cholera ta lashe rayukan mutane 115 a kasar Yemen sannan wasu dubban kuma suna fama da cutar tun lokacin barkewansa a cikin watan Afrilun da ya gabata