Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yemen

  • Ansarullah Ta Bayyana Kudurinta Na Ganin Zaman Lafiya Ya Tabbata A Kasar Yemen

    Ansarullah Ta Bayyana Kudurinta Na Ganin Zaman Lafiya Ya Tabbata A Kasar Yemen

    Dec 08, 2018 18:20

    Daya daga cikin masu wakiltar kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen da aka fi sani da 'yan Huthy, ya bayyana cewa; Sun je kasar Sweeden ne domin ganin an samu zaman lafiya a Yemen

  • Ansarullah Sun Ki Amincewa Da Batun Mika Tashar Bakin Ruwa Ta Hudaydah

    Ansarullah Sun Ki Amincewa Da Batun Mika Tashar Bakin Ruwa Ta Hudaydah

    Dec 08, 2018 04:17

    Kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ta ki amincewa da bukatar da bangaren tsohon shugaban kasar Abd Rabbuh Mansur Hadi da ke samun goyon bayan Saudiyya suka gabatar mata na ta mika garin Hudaydah da kuma ikon sanya ido kan jiragen da suke sauka a filin jirgin sama garin Sana'a gare su a ci gaba da tattaunawar sulhun da ake yi.

  • Tattaunawa Neman Zaman Lafiya A Yemen

    Tattaunawa Neman Zaman Lafiya A Yemen

    Dec 06, 2018 09:59

    A wani lokaci yau Alhamis ne ake fara wata tattaunawa a Sweden, domin lalubo hanyoyin kawo karshen rikicin kasar Yemen, wanda ya hadassa mutuwar mutane akalla 10,000 a cikin shekara hudu.

  • Yemen : 'Yan Houthis Sun Gindaya Sharadi Kafin Shiga Tattaunawa

    Yemen : 'Yan Houthis Sun Gindaya Sharadi Kafin Shiga Tattaunawa

    Nov 30, 2018 04:18

    'Yan gwagwarmayar neman sauyi na Houtsis a Yemen, sun gindaya sharadin cewa, zasu shiga tattaunawar da za'ayi a Sweden, a shiga tsakanin MDD, muddin aka basu tabbaci akan tafiyarsu da dawowarsu tawagarsu cikin cikaken tsaro.

  • Amurka Na Kokarin Yin Kafar Ungulu Ga Shirin Tsagaita Wutan Kasar Yemen A Kwamitin Tsaro

    Amurka Na Kokarin Yin Kafar Ungulu Ga Shirin Tsagaita Wutan Kasar Yemen A Kwamitin Tsaro

    Nov 28, 2018 17:29

    Amurka ta bukaci Kwamitin Tsaron MDD da ya dakatar da wani daftarin kudurin da aka gabatar da zai bukaci a gaggauta tsagaita wuta da cimma yarjejeniya a kasar Yemen, abin da ake ganinsa a matsayin kokarin Amurka na yin kafar ungulu ga kokarin da kasashen duniya suke yi wajen dakatar da wuce gona da irin Saudiyya a kan kasar Yemen din.

  • Kungiyar Red Crescent Ta Iran Ta Sanar Da Aniyarta Na Taimakawa Al'ummar Yemen

    Kungiyar Red Crescent Ta Iran Ta Sanar Da Aniyarta Na Taimakawa Al'ummar Yemen

    Nov 23, 2018 10:16

    Babban sakataren kungiyar agaji ta Red Crescent ta kasar Iran, Muhammad Muhammadi Nasab ya bayyana aniyar kungiyar ta su ta kasantuwa a kasar Yemen don ba da agaji na gaggawa ga al'ummar kasar Yemen din da suke fuskantar matsaloli na rayuwa sakamakon ci gaba da hare-haren wuce gona da iri da Saudiyya da kawayenta suke kai wa kasar.

  • Yemen : An Bukaci Masu Rikici Su Nisanci Asibitin Hodeida

    Yemen : An Bukaci Masu Rikici Su Nisanci Asibitin Hodeida

    Nov 23, 2018 03:50

    Mukadashin babban sakatare na Majalisar Dinkin Duniya, kan harkokin jin kai, Mark Lowcock, da kuma babbar Daraktar asusun kula da yara na MDD, Unicef, Henrietta Fore, sun bukaci masu rikici a kasar Yemen dasu nisanci babban asibitin al-Thawrah na Hodeida.

  • Manzon MDD Na Tattaunawa Da Jami'an Gwamnatin Yemen A San'a

    Manzon MDD Na Tattaunawa Da Jami'an Gwamnatin Yemen A San'a

    Nov 22, 2018 16:37

    Manzon musamman na majlaisar dinkin duniya mai shiga tsakani kan rikicin Yemen na ci gaba da gudanar da tattaunawa tare da jami'an gwamnatin tseratar da kasa a San'a.

  • Yemen : Za'a Tattaunawa Tsakanin Masu Rikici A Watan Disamba

    Yemen : Za'a Tattaunawa Tsakanin Masu Rikici A Watan Disamba

    Nov 22, 2018 10:45

    Amurka ta sanar da cewa za'a yi tattaunawa a farkon watan Disamba mai zuwa, tsakanin bangarorin dake rikici da juna a kasar Yemen.

  • Masu Rikici A Yemen Sun Amince Shiga Shirin Samar Da Zaman Lafiya

    Masu Rikici A Yemen Sun Amince Shiga Shirin Samar Da Zaman Lafiya

    Nov 19, 2018 16:44

    Bangarorin dake rikici a Yemen, sun sanar da amince wa da shirin tattaunawa na Majalisar Dinkin Duniya domin samar da zaman lafiya a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS