Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yemen

  • An Hallaka Wasu Sojojin Saudiyya, Da Wasu Sojojin Hayarta A Kasar Yemen

    An Hallaka Wasu Sojojin Saudiyya, Da Wasu Sojojin Hayarta A Kasar Yemen

    Sep 09, 2018 07:31

    Rahotanni daga kasar Yemen sun bayyana cewar wasu sojojin Saudiyya tare da wasu sojojin haya masu goya wa korarren shugaban kasar Yemen din Abd Rabbuh Mansur hadi sun hallaka biyo bayan wani hari da sojojin kasar ta Yemen da suke samun daukin sojojin sa kai na kasar suka kai sansanoninsu da ke kan iyakar kasashen biyu.

  • Kungiyar Huthi Ta Zargi Saudia Da Alhakin Hana Tawagarta Zuwa Geneva

    Kungiyar Huthi Ta Zargi Saudia Da Alhakin Hana Tawagarta Zuwa Geneva

    Sep 08, 2018 06:46

    Dubban daruruwan mutanen kasar Yemen sun gudanar da zanga zangar yin allawadai da kawancen kasar Saudia wanda ya hana tawagar kasar zuwa birnin Geneva don halattan taron sulhun da MDD ta shirya a kasar Swizland.

  • Dakarun Yemen Sun Halba Makamai Masu Linzami Zuwa Kudancin Saudiya

    Dakarun Yemen Sun Halba Makamai Masu Linzami Zuwa Kudancin Saudiya

    Sep 06, 2018 08:23

    Dakarun tsaro da mayakan sa kai na kasar yemen sun halba makamai masu linzami kan sansanin dakarun tsaron Saudiya a lardin Najran na kudancin kasar a daren jiya laraba

  •  Griffiths:Ba Za A Iya Magance  Rikicin Siriya Da Karfin Soja Ba

    Griffiths:Ba Za A Iya Magance Rikicin Siriya Da Karfin Soja Ba

    Sep 06, 2018 08:22

    Manzon Musaman na MDD kan kasar Yemen ya bukaci gwamnatin da tayi murabus da kungiyar Ansarullah da su zauna ke tebirin shawara domin magance matsalar rikicin kasar.

  • Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kasar Yamen

    Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kasar Yamen

    Aug 30, 2018 19:01

    Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya da na rundunar kawancenta suna ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri kan kasar Yamen.

  • An Hallaka Sojojin Hayar Saudiya Sama Da 66 A Yemen

    An Hallaka Sojojin Hayar Saudiya Sama Da 66 A Yemen

    Aug 27, 2018 08:01

    Majoyin labarai sun sanar da hallakar sojojin hayar saudiya sama da 66 a wani farmaki na dakarun kasar Yemen

  • Sojojin Yemen Sun Kwace Iko Da  Sansanonin Soja A Yammacin kasar

    Sojojin Yemen Sun Kwace Iko Da Sansanonin Soja A Yammacin kasar

    Aug 22, 2018 18:53

    Majiyar tsaron kasar Yemen ta ce sojoji da dakarun sa kai na Ansarullah sun kame yankuna da dama da su ke a yammacin kasar

  • Amnesty International Ta Ce Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa Tana Cin Zarafin Bil-Adama A Yamen

    Amnesty International Ta Ce Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa Tana Cin Zarafin Bil-Adama A Yamen

    Aug 17, 2018 11:59

    Kungiyar kare hakkin bil-Adama ta Amnesty International ta sanar da cewa: Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa ce ke da alhakin aiwatar da munanan matakan cin zarafin bil-Adama a kasar Yamen.

  • UNICEF Ta Ce: A Duk Shekara Kananan Yara 66,000 Ne Suke Mutuwa A Kasar Yamen

    UNICEF Ta Ce: A Duk Shekara Kananan Yara 66,000 Ne Suke Mutuwa A Kasar Yamen

    Aug 16, 2018 06:59

    Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya "UNICEF" ya sanar da cewa: A duk shekara kananan yara 'yan kasa da shekaru biyar a duniya kimanin 66,000 ne suke mutuwa a kasar Yamen.

  • Dakarun Yemen Sun Kakkabo Jirgin Leken Asiri Na Kawancen Saudiya

    Dakarun Yemen Sun Kakkabo Jirgin Leken Asiri Na Kawancen Saudiya

    Aug 12, 2018 18:57

    Majiyar kasar Yemen ta sanar da kakkabo wani jirgi maras matuki na leken asirin kawancen saudiya a jahar Aljawf dake arewacin kasar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS