Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yemen

  • Iran Ta Yi Allah Wadai Kan Harin Da Kawancen Saudiya Ya Kaiwa Motar Dake Dauke Da 'Yan Makaranta A Yemen.

    Iran Ta Yi Allah Wadai Kan Harin Da Kawancen Saudiya Ya Kaiwa Motar Dake Dauke Da 'Yan Makaranta A Yemen.

    Aug 10, 2018 18:58

    Ma'aikatar harakokin wajen jamhoriyar musulinci ta Iran ta yi Allah wadai kan ta'addancin da kawancen Saudiya ya kaiwa motar Bas din dake dauke da yara 'yan makaranta a lardin Dahyan na jahar Sa'ada da ya yi sanadin mutuwar 39 da kuma jikkatar wasu 51 na daban.

  • Sojojin Mamayar Saudiyya Biyar Sun Halaka A Yankin Kudancin Kasar Yamen

    Sojojin Mamayar Saudiyya Biyar Sun Halaka A Yankin Kudancin Kasar Yamen

    Aug 10, 2018 12:20

    Sojojin mamayar masarautar Saudiyya biyar sun halaka a yankin kudancin kasar Yamen kusa da kan iyaka da kasar Saudiyya.

  • Harin Saudiyya Ya Hallaka Yara 'Yan Makaranta 39 A Yemen

    Harin Saudiyya Ya Hallaka Yara 'Yan Makaranta 39 A Yemen

    Aug 09, 2018 14:31

    Wani harin sama da kawancen da Saudiyya ke jagoranta a yakin Yemen, ya yi sanadiin mutuwar yara 'yan makaranta a kalla 39 tare da jikkata wasu mutane 48 na daban a arewacin kasar ta Yemen.

  • MDD Ta Yi Gargadi Kan Halin Da Mata Masu Juna Biyu Ke Ciki A Hudaida na Kasar Yemen

    MDD Ta Yi Gargadi Kan Halin Da Mata Masu Juna Biyu Ke Ciki A Hudaida na Kasar Yemen

    Aug 09, 2018 11:53

    Ci gaba da hare-haren wuce gona da iri da jiragen yakin kawancen Saudiya ke kaiwa jihar Hudaida na kasar Yemen, Majalisar Dinkin Duniya ta ce lamarin ya jefa rayukan duban Mata masu juna biyu a yankin cikin hadari.

  • Jiragen Saman Yakin Saudiyya Sun Kai Hare-Hare Kan Lardunan Sa'adah Da Hudaidah Na Yamen

    Jiragen Saman Yakin Saudiyya Sun Kai Hare-Hare Kan Lardunan Sa'adah Da Hudaidah Na Yamen

    Aug 06, 2018 12:01

    Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun kai wasu jerin hare-haren wuce gona da iri kan lardunan Sa'adah da Hudaidah da suke kasar Yamen.

  • Sojojin Kasar Yemen Sun Gargadi Sojojin Kasar Saudiya Akan Ci Gaba Da Kai Wa Kasar Hari

    Sojojin Kasar Yemen Sun Gargadi Sojojin Kasar Saudiya Akan Ci Gaba Da Kai Wa Kasar Hari

    Aug 05, 2018 12:25

    Kakakin sojojin Kasar Yemen ya sanar da cewa; Sun kai hari da jirgi maras matuki akan cibiyar jiragen sama ta sarki Khalid da ke gundumar Asir a kudancin Saudiyya

  • Hukumar Lafiya Ta Duniya

    Hukumar Lafiya Ta Duniya "WHO" Ta Yi Gargadi Kan Yiyuwar Bullar Cutar Kwalara A Kasar Yamen

    Aug 04, 2018 06:56

    Hukumar Kula da Kiwon Lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya "WHO" ta yi gargadi kan yiyuwar bullar cutar kwalara a kasar Yamen.

  • Gwamnatin Kasar Iran Ta Yi Allahwadai Da Kisan Kiyashin Da Saudiya Take Yi A Yemen

    Gwamnatin Kasar Iran Ta Yi Allahwadai Da Kisan Kiyashin Da Saudiya Take Yi A Yemen

    Aug 03, 2018 19:03

    Gwamnatin kasar Iran ta yi allawadai da kisan kiyashin da jiragen yakin saudia da kawayenta suke ci gaba da yi a kasar Yemen.

  • Rasha : Matakin Soja Ba Zai Magance Rikicin Yemen Ba

    Rasha : Matakin Soja Ba Zai Magance Rikicin Yemen Ba

    Aug 03, 2018 06:47

    Wakilin Kasar Rasha a MDD ya ce ci gaban da daukan matakin soja ba zai taimaka wajen magance rikicin kasar Yemen ba.

  • Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Sun Kashe Mutane A Kasar Yamen

    Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Sun Kashe Mutane A Kasar Yamen

    Aug 01, 2018 11:54

    Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun yi luguden wuta a lardin Sa'adah da ke arewacin kasar Yamen, inda suka kashe mutane biyu ciki har da karamin yaro guda.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS