-
Al'ummar Yemen Miliyan 18 Ne Ke Fama Da Matsalar Karamcin Abinci
Jul 31, 2018 07:23Hukumar kula da abinci ta Majalisar dinkin Duniya FAO ta sanar da cewa yaki ya jefa sama da mutane miliyan 18 cikin matsalar karamcin abinci a kasar Yemen.
-
Sojojin Yamen Sun Samu Nasarar Halaka Sojojin Mamayar Saudiyya Masu Yawa
Jul 29, 2018 19:06Sojojin Yamen da dakarun kungiyar Ansarullahi sun kashe sojojin mamayar Saudiyya masu yawa a sassa daban daban na kasar ta Yamen.
-
Kungiyar Ansarullah:Kawancen Saudiya Za Su Kwashi Kashinsu A Hanu.
Jul 29, 2018 06:31Kakakin Kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen Muhamad Abdu-Salam ya ce yakin da kawancen Saudiya ta shiga da kasar ya zo musu da ba zata, kuma za su ci gaba da kashe kudadensu ba tare da cin nasara ba.
-
An Hallaka Sojojin Hayar Saudiya Masu Yawa A Yemen
Jul 24, 2018 19:10Dakarun tsaron Yemen sun samu nasarar hallaka sojojin hayar saudiya da dama a wani farmaki da suka kai sansaninsu na jihar Ta'az dake kudu masu yammacin kasar
-
Shugaban Kungiyar Ansarullah Ya Ce Yana Iya Amincewa Da Sanya Idon MDD A Hudaida Amma Da Sharadi
Jul 18, 2018 12:08Shugaban kungiyar Ansuraullah ta kasar Yemen Abdul-Malik Badruddin Huthi ya bayyan cewa ba zai ki bukatar MDD ta sanya ido a kan lamuran da ke faruwa a birnin Hudaida na bakin ruwa ba amma da sharadin kawancin kasashen da suke yakarsa kasar su dakatar da hare haren da suke kaiwa a kan birnin na Hudaida.
-
Iran Tana Goyon Bayan Kiran Tsagaita Wutar Yaki A Kasar Yemen
Jul 18, 2018 06:59Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya ce; Kasar tana goyon bayan kiran da wasu fitattaun masana musulmi su ka yi na a kawo karshen yakin kasar Yemen
-
Amnesty Int. Ta Zargi UAE Da Aikata Laifukan Yaki A Yemen
Jul 12, 2018 16:07Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amnesty International, ta zargi Hadaddiyar Daular Larabawa da aikata laifukan yaki a kasar Yemen.
-
Asusun "UNICEF" Ya Yi Tofin Allah Tsine Kan Ci Gaba Da Kashe Kananan Yara A Kasar Yamen
Jul 04, 2018 06:59Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya "UNICEF" ya yi Allah Wadai da kashe kananan yara da rundunar kawancen Saudiyya ke yi a kasar Yamen.
-
Kawancen Saudiya Ya Hallaka Mutun 8 A Arewacin Yemen
Jul 03, 2018 18:09Jiragen yakin kawancen saudiya sun kai hari jahar Sa'ada na arewacin kasar, inda suka kashe fararen hula da dama.
-
UNICEF Ta Yi Alawadai Kan Ci Gaba Da Kisan Kananen Yara A Yemen
Jul 03, 2018 18:00Asusun kananen yara na MDD UNICEF ya yi alawadai kan ci gaba da kisan kananen yara a kasar Yemen