Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zabe 2017

  • An fara gudanar da zaben Shugaban kasa a Gambia

    An fara gudanar da zaben Shugaban kasa a Gambia

    Dec 01, 2016 11:48

    Al'ummar kasar Gambia sun fara kada kuri'in zaben Shugaban kasa a fadin kasar baki daya.

  • An Sake Daga Zamen Shugaban Kasa A Kasar Somalia Saboda Matsalolin Tsaro

    An Sake Daga Zamen Shugaban Kasa A Kasar Somalia Saboda Matsalolin Tsaro

    Nov 29, 2016 11:17

    Hukumar zabe a kasar Somalia ta bada sanarwan dage zaben gama gari na kasar zuwa wani lokaci.

  • Somaliya: Sojoji Sun yantar da wani yanki da ke hannun al-shabab.

    Somaliya: Sojoji Sun yantar da wani yanki da ke hannun al-shabab.

    Nov 17, 2016 18:12

    An kori al-shabab daga wani yanki da ke hannunsu.

  • Somaliya: Sojoji Sun yantar da wani yanki da ke hannun al-shabab.

    Somaliya: Sojoji Sun yantar da wani yanki da ke hannun al-shabab.

    Nov 16, 2016 07:02

    An kori al-shabab daga wani yanki da ke hannunsu.

  • Shugaban Kasar Ghana Ya Jaddada Muhimmancin Samar Da Daidaito A cikin Tattalin arziki.

    Shugaban Kasar Ghana Ya Jaddada Muhimmancin Samar Da Daidaito A cikin Tattalin arziki.

    Nov 15, 2016 12:04

    Muhimmanci Samar da daiaiton a tattalin arzkin ghana

  • An Amince Da Sabon Kundin Tsarin Mulkin Kasar Ivory Coast

    An Amince Da Sabon Kundin Tsarin Mulkin Kasar Ivory Coast

    Nov 02, 2016 17:16

    Rahotanni daga kasar Ivory Coast sun jiyo hukumar zabe na kasar tana cewa al'ummar kasar sun amince da sabon kundin tsarin kasar bayan zaben raba gardamar da aka gudanar a karshen makon nan inda sama da kashi 93 na masu jefa kuri’a suka amince.

  • 'Yan Adawa A Kongo Sun Fara Nuna Adawarsu Ga Daga Lokacin Zabe

    'Yan Adawa A Kongo Sun Fara Nuna Adawarsu Ga Daga Lokacin Zabe

    Oct 19, 2016 17:06

    Rahotanni daga kasar Demokradiyyar Kongo sun bayyana cewar 'yan adawar kasar sun fara daukar matakin yajin aiki da zaman dirshan a duk fadin kasar don nuna rashin amincewarsu da dage lokacin zaben shugaban kasar da aka yi suna masu cewa hakan wani kokari ne na shugaba Joseph Kabila na ci gaba da mulkin kasar.

  • Shugaba Joseph Kabila Ya Sanar Da Dage Zaben Shugaban Kasar

    Shugaba Joseph Kabila Ya Sanar Da Dage Zaben Shugaban Kasar "Don Kara Shiri"

    Oct 05, 2016 10:59

    Shugaban Jamhuriyar Dimokradiyar Kongo, Joseph Kabila ya sanar da dage zaben shugaban kasar har zuwa watan Disamba na shekara ta 2018, don ba wa hukumar zaben kasar damar kammala shirye shiryen da suka kamata ta yi a cewarsa.

  • Gwamnatin Kongo Ta Ce Za Ta Biya Diyya Wadanda Rikicin Kasar Ya Shafa

    Gwamnatin Kongo Ta Ce Za Ta Biya Diyya Wadanda Rikicin Kasar Ya Shafa

    Oct 02, 2016 11:19

    Gwamnatin kasar Demokradiyyar Kongo ta sanar da cewa za ta biya diyya ga iyalan wadanda rikicin da ya barke a kasar cikin 'yan kwanakin nan ya shafa.

  • Jam'iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jihar Edo A Nijeriya

    Jam'iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jihar Edo A Nijeriya

    Sep 29, 2016 18:04

    Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya (INEC) ta sanar da dan takarar jam'iyyar APC mai mulkin kasar, Godwin Obaseki, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Edo da ke yankin Kudu Maso Kudu na kasar da aka gudanar a jiya Laraba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS