Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Zimbabwe

  • Iran Ta Mika Sakon Ta'aziya Ga Gwamnatin Zimbabwe

    Iran Ta Mika Sakon Ta'aziya Ga Gwamnatin Zimbabwe

    Mar 17, 2019 09:36

    Kakakin ma'aikatar harakokin wajen kasar Iran ya mika ta'aziyarsa ga gweamnati da al'ummar kasar Zimbabwe, biyo bayan aukuwar guguwar iska da ta yi sanadiyar mutuwar mutane da dama a kasar

  • Zimbabwe: Mutane 115 Ne Ake Sa Ran Sun Rasa Rayukansu A Wata Guguwar Iska

    Zimbabwe: Mutane 115 Ne Ake Sa Ran Sun Rasa Rayukansu A Wata Guguwar Iska

    Mar 17, 2019 05:35

    Gwamnatin kasar Zimbabwe ta sanar da cewa akalla mutane 115 ne ake sa ran sun rasa rayukansu a wata guguwar Iska da ta taso a yankunan gabashin kasar.

  • SADC Da MDD Sun Tattauna Hanyoyin Warware Rikicin Zimbabwe Da Congo

    SADC Da MDD Sun Tattauna Hanyoyin Warware Rikicin Zimbabwe Da Congo

    Feb 11, 2019 05:42

    Shugaban kungiyar raya ci gaban kasashen kudancin Afrika (SADC) kana shugaban kasar Namibia Hage Geingob a ranar Lahadi ya gayyaci babban sakataren MDD Antonio Guterres domin tattauna hanyoyin warware dambarwar siyasa a kasashen Zimbabwe da jamhuriyar demokaradiyar Kongo DRC.

  • Zimbabwe : An Kashe Mutum Uku A Zanga zanga

    Zimbabwe : An Kashe Mutum Uku A Zanga zanga

    Jan 15, 2019 15:42

    Rahotanni daga Zimbabwe na cewa mutum uku ne aka kashe a zanga zangar data barke a kasar tun jiya Litini, biyo bayan matakin gwamnati na linka farashin man fetur a wannan kasa dake fama da matsalar tattalin arziki.

  • An Fitar Da Sammacin Kamo Matar Tsohon Shugaban Kasar Zimbabwe Robert Mugabe

    An Fitar Da Sammacin Kamo Matar Tsohon Shugaban Kasar Zimbabwe Robert Mugabe

    Dec 20, 2018 06:56

    Majiyar shari'a a kasar Afirka Ta Kudu ce ta sanar da fitar da sammacin a jiya Laraba

  • Al'ummar Zimbabwe Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati A Kasar

    Al'ummar Zimbabwe Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati A Kasar

    Nov 30, 2018 11:15

    Dubun dubatan al'ummar kasar Zimbabwe musamman masu adawa da gwamnatin kasar sun gudanar da wata zanga-zanga a babban birnin kasar, Harare don nuna rashin amincewarsu da matsalolin tattalin arziki da ake fuskanta a kasar musamman karancin kayayyakin bukatun yau da kullum cikin har da man fetur.

  • An Rage Albashin Manyan Jami'an Gwamnati A Zimbabwe

    An Rage Albashin Manyan Jami'an Gwamnati A Zimbabwe

    Nov 23, 2018 04:04

    Gwamnatin Zimbabwe ta dauki matakin rage albashin manyan jami'an kasar da kashi biyar cikin dari.

  • Hatsarin Mota Ya Hallaka Mutum 47 A Kasar Zimbabwe

    Hatsarin Mota Ya Hallaka Mutum 47 A Kasar Zimbabwe

    Nov 08, 2018 11:48

    Akalla mutane 47 sun rasa rayukansu bayan wasu motocin safa biyu sun yi karo da juna a tsakanin birnin Harare da garin Rusape da ke yankin Kudu maso gabashin kasar Zimbabwe.

  • Zimbabwe : An Haramta Zanga-zanga Kan Karin Haraji

    Zimbabwe : An Haramta Zanga-zanga Kan Karin Haraji

    Oct 10, 2018 05:44

    Rundunar 'yan sanda a Zimbabwe, ta haramtawa kungiyoyin kwadago na kasar gudanar da zanga-zangar nuna adawa da karin haraji kan aikewa da kudade.

  • Takunkuman Tattalin Arzikin Amurka Kan Zimbabwe Zasu Ci Gaba Har Sai An Ga Sauyi A Aikace

    Takunkuman Tattalin Arzikin Amurka Kan Zimbabwe Zasu Ci Gaba Har Sai An Ga Sauyi A Aikace

    Sep 14, 2018 06:19

    Gwamnatin Amurka zata ci gaba da dorawa kasar Zimbabwe takunkuman tattalin arziki har zuwa lokacinda ta sauyi a aikace daga sabuwar gwamnatin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS