-
Iran Ta Mika Sakon Ta'aziya Ga Gwamnatin Zimbabwe
Mar 17, 2019 09:36Kakakin ma'aikatar harakokin wajen kasar Iran ya mika ta'aziyarsa ga gweamnati da al'ummar kasar Zimbabwe, biyo bayan aukuwar guguwar iska da ta yi sanadiyar mutuwar mutane da dama a kasar
-
Zimbabwe: Mutane 115 Ne Ake Sa Ran Sun Rasa Rayukansu A Wata Guguwar Iska
Mar 17, 2019 05:35Gwamnatin kasar Zimbabwe ta sanar da cewa akalla mutane 115 ne ake sa ran sun rasa rayukansu a wata guguwar Iska da ta taso a yankunan gabashin kasar.
-
SADC Da MDD Sun Tattauna Hanyoyin Warware Rikicin Zimbabwe Da Congo
Feb 11, 2019 05:42Shugaban kungiyar raya ci gaban kasashen kudancin Afrika (SADC) kana shugaban kasar Namibia Hage Geingob a ranar Lahadi ya gayyaci babban sakataren MDD Antonio Guterres domin tattauna hanyoyin warware dambarwar siyasa a kasashen Zimbabwe da jamhuriyar demokaradiyar Kongo DRC.
-
Zimbabwe : An Kashe Mutum Uku A Zanga zanga
Jan 15, 2019 15:42Rahotanni daga Zimbabwe na cewa mutum uku ne aka kashe a zanga zangar data barke a kasar tun jiya Litini, biyo bayan matakin gwamnati na linka farashin man fetur a wannan kasa dake fama da matsalar tattalin arziki.
-
An Fitar Da Sammacin Kamo Matar Tsohon Shugaban Kasar Zimbabwe Robert Mugabe
Dec 20, 2018 06:56Majiyar shari'a a kasar Afirka Ta Kudu ce ta sanar da fitar da sammacin a jiya Laraba
-
Al'ummar Zimbabwe Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati A Kasar
Nov 30, 2018 11:15Dubun dubatan al'ummar kasar Zimbabwe musamman masu adawa da gwamnatin kasar sun gudanar da wata zanga-zanga a babban birnin kasar, Harare don nuna rashin amincewarsu da matsalolin tattalin arziki da ake fuskanta a kasar musamman karancin kayayyakin bukatun yau da kullum cikin har da man fetur.
-
An Rage Albashin Manyan Jami'an Gwamnati A Zimbabwe
Nov 23, 2018 04:04Gwamnatin Zimbabwe ta dauki matakin rage albashin manyan jami'an kasar da kashi biyar cikin dari.
-
Hatsarin Mota Ya Hallaka Mutum 47 A Kasar Zimbabwe
Nov 08, 2018 11:48Akalla mutane 47 sun rasa rayukansu bayan wasu motocin safa biyu sun yi karo da juna a tsakanin birnin Harare da garin Rusape da ke yankin Kudu maso gabashin kasar Zimbabwe.
-
Zimbabwe : An Haramta Zanga-zanga Kan Karin Haraji
Oct 10, 2018 05:44Rundunar 'yan sanda a Zimbabwe, ta haramtawa kungiyoyin kwadago na kasar gudanar da zanga-zangar nuna adawa da karin haraji kan aikewa da kudade.
-
Takunkuman Tattalin Arzikin Amurka Kan Zimbabwe Zasu Ci Gaba Har Sai An Ga Sauyi A Aikace
Sep 14, 2018 06:19Gwamnatin Amurka zata ci gaba da dorawa kasar Zimbabwe takunkuman tattalin arziki har zuwa lokacinda ta sauyi a aikace daga sabuwar gwamnatin kasar.