Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Zimbabwe

  • An Sanya Dokar Ta Bace A Babban Birnin Harare Na Zimbabwe

    An Sanya Dokar Ta Bace A Babban Birnin Harare Na Zimbabwe

    Sep 11, 2018 19:08

    Gwamnatin kasar Zimbabwe ta sanya dokar ta bace a Harare babban birnin kasar biyo bayan billar cutar kwalara

  • Za'a Ranatsar Da Shugaban Yan Adawa A Kasar Zimbabwe A Matsayin Shugaban Mutane.

    Za'a Ranatsar Da Shugaban Yan Adawa A Kasar Zimbabwe A Matsayin Shugaban Mutane.

    Sep 10, 2018 18:54

    Jam'iyyar adawa ta Movement For Democratice Change MDC ta kasar Zimbabwe ta bada sanarwan cewa zata rantsar da dan takarar jam'iyyar na shugaban kasa Nelson Chamisa a matsayin shugaban mutane na jeka na yi ka.

  • Mugabe Ya Amince Da Mnangagwa A Matsayin Halastaccen Shugaban Zimbabwe

    Mugabe Ya Amince Da Mnangagwa A Matsayin Halastaccen Shugaban Zimbabwe

    Sep 08, 2018 10:31

    Tsohon shugaban kasar Zimbabwe, Robert Mugabe, ya amince da Emmerson Mnangagwa a matsayin halaltaccen shugaban kasar bayan da a baya ya zarge shi da cin amana da juyin mulkin da ya kawo karshen mulkinsa na kusan shekaru 40 a kasar.

  • Sabon Zababben Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Yi Rantsuwar Kama Aiki

    Sabon Zababben Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Yi Rantsuwar Kama Aiki

    Aug 26, 2018 19:05

    Sabon zababben shugaban kasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa ya yi rantsuwar kama aiki tare da jaddada aniyarsa ta samar da sabuwar kasar Zimbabwe.

  • Kotun A Kasar Zimbabwe Ta Tabbatar Ingancin Sakamakon Zaben Shugaban Kasa Da Aka Gudanar A Kasar

    Kotun A Kasar Zimbabwe Ta Tabbatar Ingancin Sakamakon Zaben Shugaban Kasa Da Aka Gudanar A Kasar

    Aug 24, 2018 19:02

    Kotun kundin tsarin mulki a kasar Zimbabwe ta tabbatarwa shugaban Emmerson Mnangagwa nasarar da ya samu a zaben shugaban kasa da aka gudanar a kasar a ranar 30 ga watan Yulin da ya gabata.

  • An Karfafa Matakan Tsaro a Birnin Harare Na Zimbabwe

    An Karfafa Matakan Tsaro a Birnin Harare Na Zimbabwe

    Aug 23, 2018 11:58

    Bayan da Babban alkalin kasar Zimbabuwe ya sanar da cewa zai yanke hukunci kan zaben shugaban kasar a gobe juma'a, aka baza jami'an tsaro a birnin harare.

  • Zimbabwe Na Daukar Matakai Na Fuskantar Takunkumin Amurka

    Zimbabwe Na Daukar Matakai Na Fuskantar Takunkumin Amurka

    Aug 23, 2018 06:40

    Gwamnatin kasar Zimbabwe tana daukar matakai na fuskantar takunkumin Amurka, ta hanayar yin amfani da arzikin da Allah ya hore mata, da kuma kara fadada mu'amalarta da wasu kasashen.

  • Chamisa Ya Shigar Da Kara Kan Sakamakon Zaben Kasar Zimbabwe

    Chamisa Ya Shigar Da Kara Kan Sakamakon Zaben Kasar Zimbabwe

    Aug 11, 2018 06:45

    Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar adawa mafi girma a kasar Zimbabwe Nelson Chamisa ya shigar da kara a gaban kotun kundin tsarin mulkin kasar a jiya Jumma'a inda yake kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasar wanda shugaban mai ci ya lashe.

  • Yan Adawa Suna Ci Gaba Da Zanga-Zanga A Birnin Harare Na Kasar Zimbawe.

    Yan Adawa Suna Ci Gaba Da Zanga-Zanga A Birnin Harare Na Kasar Zimbawe.

    Aug 09, 2018 06:56

    Kafafen yada labarai sun bayyana cewa yan adawa a kasar Zimbabwe suna ci gaba da zanga -zangar nuna rashin amincewarsu da sakamalom zaben kasar a cikin yan kwanakin da suka gabat.

  • Rauhani Ya Taya Mgangagwa Murnar Zaben Da Aka Yi Masa

    Rauhani Ya Taya Mgangagwa Murnar Zaben Da Aka Yi Masa

    Aug 08, 2018 07:27

    A jiya Talata ne shugaban na kasar Iran Dr. Hassan Rauhani ya aike wa takwaransa na Zimbabwe, Emmerson Mnangagwa sakon taya murna

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS