-
Najeriya : An gano Sojoji Biyar da 'yan bokoharam su ka yi wa kwanton bauna a ranar alhamis din da ta gabata.
Jul 24, 2016 14:32An Gano Biyar Daga Cikin Sojojin Da Su ka Bace A Najeriya
-
Tallafin Abincin Farko na MDD Ga 'Yan Gudun Hijira Boko Haram
Jul 23, 2016 09:51A karon farko MDD ta isarda kayan agaji na abinci ga 'yan gudun hijira Boko haram dake tsungunne a yankin arewa maso gabashin Najeriya.
-
Majalisar Ivory Coast Ta Amince Da Shirin Zaben Jin Ra'ayin Jama'a Kan Kundin Tsarin Mulkin Kasar
Jul 23, 2016 01:21Majalisar Dokokin Ivory Coast ta amince da shirin gudanar da zaben jin ra'ayin jama'ar kasar kan bukatar rubuta sabon kundin tsarin mulkin kasa.
-
Kasar DR Congo Ta Karbi Bakoncin Daruruwan 'Yan Gudun Hijirar Sudan Ta Kudu
Jul 21, 2016 13:46Mahukuntan Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun sanar da karbar bakoncin daruruwan 'yan gudun hijirar kasar Sudan ta Kudu da tashe-tashen hankulan baya - bayan nan ya raba su da muhallinsu.
-
kungiyar kare Hakkin Dan'adam ta 'Human Right Watch" ta ja Kunnen Kasar Kenya Akan Muzgunawa Mutanen Arewacin Kasar.
Jul 20, 2016 14:40"Human Right Watch" ta jan kunnen kasar kanya akan yadda ta ke cutar da mutanen arewa maso gabacin kasar.
-
Karshen Taron (AU) Karo Na 27 A Kigali
Jul 19, 2016 01:23A Jiya ne aka kammala taron shugabannin kasashe mambobin kungiyar tarayya Afrika karo na 27 a Kigali babban birnin kasar Rwanda.
-
An Kashe Wani Kusa Na Kungiyar al-qa'ida a arewacin Afirka
Jul 18, 2016 13:18An Kashe Wani Kusa Na Kungiyar al-qa'ida a arewacin Afirka.
-
Sabon Passport Na Tarayyar Afirka
Jul 18, 2016 13:14Sabon Passport Na Tarayyar Afirka
-
An Bude Taron Kolin (AU) A Kigali
Jul 17, 2016 11:55A wannan Lahadi shugabannin kasashe mambobin Kungiyar Tarayyar Afirka suka fara taro kolin kungiyar a karo na 27 a Kigali babban birnin kasar Rwanda.
-
Gabon : 'Yan Takara 14 Ke Zawarcin Kujera Shugaban Kasa
Jul 17, 2016 11:09Hukumar zabe a Gabon ta amunce da sunayen mutane 14 a zaben shugaban kasar na ranar 27 ga watan Agust mai zuwa.