Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Waziriyar Kasar Jamus Ta Fara Ziyara Aiki A Wasu Kasashen Yammacin Afrika

    Waziriyar Kasar Jamus Ta Fara Ziyara Aiki A Wasu Kasashen Yammacin Afrika

    Aug 30, 2018 01:53

    Waziriyar Kasar Jamus Angela Michel ta fara wani ziyarar aiki a wasu kasashen Afrika a jiya Laraba.

  • Kaso 58% Na Haihuwar Da Za A Yi A Duniya Zuwa Shekara Ta 2050 Zai Fito Ne Daga Afrika

    Kaso 58% Na Haihuwar Da Za A Yi A Duniya Zuwa Shekara Ta 2050 Zai Fito Ne Daga Afrika

    Aug 29, 2018 07:48

    Yawan mutane a nahiyar Afrika zai karu da kashi 58% nan da shekara ta 2050 kuma ita ce nahiyar da zata fi ko wacce nahiya a duniya yawan haihuwa a wannan tazarar.

  • Congo: An Fitar Da Jean-Pierre Bemba Daga Cikin 'Yan Takarar Shugabancin Kasa

    Congo: An Fitar Da Jean-Pierre Bemba Daga Cikin 'Yan Takarar Shugabancin Kasa

    Aug 25, 2018 07:35

    Hukumar zaben Jamhuriyar dimukradiyyar Congo ta kori wasu daga cikin 'yan takarar shugabancin kasar da suka mika mata takardunsu.

  • WHO: An Fara Allurar Riga Kafin Ebola A D.R Congo

    WHO: An Fara Allurar Riga Kafin Ebola A D.R Congo

    Aug 09, 2018 13:30

    Hukumomin lafiya a lardin Arewacin Kivu na Jamhuriyar Dimokuradiyyar Congo, sun fara gudanar da alluran rigakafin cutar Ebola mai saurin kisa.

  • Sudan Ta Kudu : Salva Kiir Ya Yi Wa 'Yan Tawaye Afuwa

    Sudan Ta Kudu : Salva Kiir Ya Yi Wa 'Yan Tawaye Afuwa

    Aug 09, 2018 10:22

    Shugaban Sudan ta Kudu, Salva Kiir, ya sanar da yin afuwa ga dukkan 'yan tawayen kasar, ciki har da tsohon mataimakinsa kana babban abokin hammayarsa Riek Mashar.

  • Ivory Coast : Ouatara Ya Yi Wa Matar Gbagbo Afuwa

    Ivory Coast : Ouatara Ya Yi Wa Matar Gbagbo Afuwa

    Aug 07, 2018 06:20

    Shugaba Alassane Ouatara ya yi wa mutane 800 afuwa ciki har da matar tsohon shugaban kasar, Simone Gbagbo.

  • Kamaru : Rikici Ya Yi Ajalin Mutum 11 A Yankin Masu Magana Da Ingilishi

    Kamaru : Rikici Ya Yi Ajalin Mutum 11 A Yankin Masu Magana Da Ingilishi

    Aug 06, 2018 10:26

    A Jamhuriya Kamaru, a kalla mutane 11 ne suka rasa rayukansu, ciki har da sojoji 5, a wani rikici a yankin masu magana da turancin Ingilishi a arewa maso gabashin kasar.

  • Za'a Je Zagaye Na Biyu A Zaben Mali

    Za'a Je Zagaye Na Biyu A Zaben Mali

    Aug 03, 2018 03:20

    A Mali, za'a je zagaye na biyu a zaben shugaban kasar, bayan da aka kasa samun dan takara da ya samu kason da ake bukata domin lashe zaben a tashin farko.

  • Zimbabwe : Jagoran 'Yan Adawa Ya Yi Watsi Da Sakamakon Zabe

    Zimbabwe : Jagoran 'Yan Adawa Ya Yi Watsi Da Sakamakon Zabe

    Aug 03, 2018 03:09

    Jagoran 'yan adawa a Zimbabwe, Nelson Chamisa, ya yi wasti da sakamakon zaben shugaban kasar da hukumar zaben kasar ta sanar.

  • Buhari Ya Zama Sabon Shugaban Kungiyar ECOWAS

    Buhari Ya Zama Sabon Shugaban Kungiyar ECOWAS

    Aug 01, 2018 01:01

    Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya karbi shugancin karba-karba na kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika CEDEAO / ECOWAS, bayan taron kungiyar karo na 53 da ya gudana a birnin Lome na kasar Togo.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS