-
EU Ta Bukaci A Bayyana Runfunan Zaben Da Aka Samu Matsala A Mali
Aug 01, 2018 01:00Tawagar 'yan sa ido ta kungiyar tarayya turai ta (EU) a zaben Mali, ta bukaci a bayyana rufunan zaben da aka samu matsala a yayin zaben shugaban kasar da ya gudana a ranar Lahadi data gabata.
-
An Samu Kusantuwa Tsakanin Eritrea Da Somaliya
Jul 31, 2018 06:46Shugaban kasar Somalia, Mohamed Farmajo, ya kammala wata ziyarar aiki ta kwanaki uku a makofciyar kasar Eritrea, wacce aka bayyana da mai matukar tarihi.
-
Kamaru : Fursuna 163 Sun Arce Daga Wani Gidan Kurkuku
Jul 30, 2018 11:36A Jamhuriya Kamaru, wasu mutane da ake danganta wa da 'yan fafatukar a ware a yankin masu magana da turancin Ingilishi sun kubutar da fursuna 163 a wani gidan kurkukun yankin.
-
Somalia Da Eritrea Zasu Maido Da Huldar Diflomasiyya Tsakaninsu
Jul 30, 2018 10:04Kasashen Eritrea da Somaliya sun cimma wata yarjejeniya yau Litini, ta mayar da huldar diflomatsiyya a tsakaninsu, da kuma tura jakadu a manyan biranen kasashen.
-
An Ceto Bakin Haure 'Yan Afirka Kimanin Dubu Daya A Tekun Bahrum
Jul 29, 2018 01:59Masu ayyukan ceto A kasar Spaniya sun ceto sama da bakin haure 'Yan kasashen Afirka kimanin 1,000 daga nutsewa a Tekun Bahrum a cikin kwanaki biyu.
-
MDD Ta Yaba Da Yarjejeniyar Da Bangarorin Sudan Ta Kudu Suka Cimma
Jul 27, 2018 01:15Majalisar Dinkin Duniya ta yaba da yarjejeniyar da bangarorin dake gaba da juna a Sudan ta Kudu suka cimma.
-
Najeriya : Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Fi Na Boko Haram Muni, Inji ICG
Jul 27, 2018 00:12Kungiyar International Crisis Group, dake nazari kan rikice-rikice a duniya, ta fitar da wani rahoto kan rikicin kabilanci a Najeriya wanda ke cewa, rikicin manoma da makiyaya a tsakiyar Najeriyar, ya fi na kungiyar Boko Haram muni.
-
An Gano Wani Sabon Nau'in Cutar Ebola A Saliyo
Jul 26, 2018 23:39Gwamnatin Saliyo, ta sanar da gano wani sabon nau'in cutar Ebola a jikin jemage, shekaru biyu bayan kawo karshen cutar Ebola data kashe mutum sama da 11,000 a yammacin Afrika.
-
Uganda : Kotu Ta Bude Wa Museveni Hanyar Sake Tsayawa Takara A Karo Na 6
Jul 26, 2018 23:13Kotun tsarin mulki a Uganda ta share wa shugaban kasar, Yoweri Museveni, hanyar sake sake tsayawa takara a karo na shida, a babban zaben kasar na 2021 idan Allah ya kai.
-
Turkiya Ta Bude Ofishin Jakadancinta A Afirka Ta Kudu
Jul 26, 2018 14:37A yayin buda ofishin jakdancin kasar Turkiya a birnin Pretoria na kasar Afirka ta kudu, ministan harakokin wajen Turkiya ya bayyana shirin kasar na kara yawan ofishin jakadancin kasar a kasashen Afirka