Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Ma'aikatan Gwamnati Na Yajin Aikin Kwana 10 A Guinea Bissau

    Ma'aikatan Gwamnati Na Yajin Aikin Kwana 10 A Guinea Bissau

    Jul 25, 2018 06:35

    A Guinea Bissau ma'aikata sun tsunduma wani yajin aiki na kwanaki goma, domin cilasta wa gawmnati yi masu karin albashi da kuma inganta yanayin aikinsu.

  • Shugaban China Ya Isa Kasar Rwanda

    Shugaban China Ya Isa Kasar Rwanda

    Jul 23, 2018 07:39

    Shugaban kasar China Xi Jinping ya fara ziyarar aiki a kasar Ruwanda

  • Ana Shirin Ayyana Karshen Ebola A DR Congo

    Ana Shirin Ayyana Karshen Ebola A DR Congo

    Jul 23, 2018 02:44

    A wani lokaci nan da mako guda ne ake sa ran hukumomi a jamhuriya Demokuradiyyar Congo, zasu sanar da kawo karshen cutar Ebola a yankin Equator dake arewacin kasar.

  • Boko Haram Ta kashe Mutum 18 A Chadi

    Boko Haram Ta kashe Mutum 18 A Chadi

    Jul 23, 2018 02:42

    Wasu mayaka da ake kyautata zaton 'yan Boko Haram ne sun kashe mutane 18 da kuma yin awan gaba da mata 10, a lardin Dabua na Chadi dake yankin tafkin Chadi.

  • Shugaban Kasar China Ya Fara Gudanar Da Ziyarar Aiki A Nahiyar Afrika

    Shugaban Kasar China Ya Fara Gudanar Da Ziyarar Aiki A Nahiyar Afrika

    Jul 21, 2018 07:48

    Shugaban kasar China ya fara gudanar da ziyarar aiki a nahiyar Afrika, inda a halin yanzu haka ya isa kasar Senegal.

  • Ran Gadin Ministar Tsaron Faransa A Yankin Sahel

    Ran Gadin Ministar Tsaron Faransa A Yankin Sahel

    Jul 21, 2018 01:17

    A ci gaba da ran gadin da take a yankin Sahel domin karfafa wa kungiyar G5 Sahel, kan yaki da mayakan dake ikirari da sunan jihadi, ministar tsaron kasar Faransa, Florence Parly, ta isa a birnin Ouagadugu na kasar Burkina Faso.

  • Ministar Tsaron Faransa Na Ziyara Nijar Don Karfafa Wa Kungiyar G5 Sahel

    Ministar Tsaron Faransa Na Ziyara Nijar Don Karfafa Wa Kungiyar G5 Sahel

    Jul 20, 2018 06:13

    Ministar tsaron kasar Faransa, Florence Parly, ta fara wata ziyarar aiki a Jamhuriya Nijar, domin karfafa wa kungiyar yaki da ta'addanci ta G5 Sahel.

  • MDD Ta Damu Da Ruruwar Rikicin Tsakiyar Mali

    MDD Ta Damu Da Ruruwar Rikicin Tsakiyar Mali

    Jul 19, 2018 01:15

    Babban kwamishinan hukumar kare hakkin bil adama ta Majalsiar Dinkin Duniya, ya nuna matukar damuwarsa akan yadda rikicin kabilanci ke kara kamari a tsakiyar kasar Mali.

  • Ivory Coast : Ouatara Ba Zai Yi Takara A 2020 Ba

    Ivory Coast : Ouatara Ba Zai Yi Takara A 2020 Ba

    Jul 17, 2018 01:22

    Shugaba Alhassan Ouatara na Ivory Coast, ya ce ba zai tsaya takara ba a zaben shugabacin kasar dake tafe na 2020.

  • Najeriya : Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutum 44 A Katsina

    Najeriya : Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutum 44 A Katsina

    Jul 17, 2018 01:21

    Rahotanni daga Najeriya na cewa, mutane 44 ne suka rasa rayukansu kana wasu 20 na daban suka bata sakamakon ambaliyar ruwan sama da aka samu a kashen makon jiya a jihar Katsina dake arewa maso yammacin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS