-
Nijar Za Ta Aike Da Sojoji 842 A Cikin Tawagar (MINUSMA)
Jul 17, 2018 01:20Jamhuriya Nijar ta ce za ta aike da wata bataliyar sojojinta data kunshi dakaru 842 a cikin tawagar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya cewa da (MINUSMA) a kasar Mali.
-
Kasar Italiya Ta Karbi 'Yan Gudun Hijra Na Kasashen Afirka
Jul 16, 2018 13:44Gwamnatin Italiya ta amince da bai wa daruruwan 'yan gudun hijira da suka fito daga Afirka mafaka bayan da ta sami amincewar kungiyar kasashen Turai ta EU kan rarraba su a tsakanin sauran kasashe mambobinta.
-
Sudan Ta Kudu : An Tsawaita Wa'adin Mulkin Salva Kiir
Jul 12, 2018 12:17Majalisar dokokin Sudan ta Kudu, ta amince da dokar tsawaita wa'adin mulkin hukumomin rikon kwarya na kasar da shekaru ukku, ciki har da na shugaban kasar Salva Kiir.
-
Zimbabwe : 'Yan Adawa Na Zanga zanga Kan Yunkurin Magudi a Zabe
Jul 11, 2018 12:39A Zimbabwe, dubban magoya bayan jam'aiyyun adawa ne suka ne suka gudanar da wata zanga-zanga yau Laraba a Harare babban birnin Kasar, domin jan kunnen gwamnatin kasar akan duk wani yunkurin tafka magudi a zaben kasar dake tafe.
-
An Tsaida Ranar Zaben Shugaban Kasa A Kamaru
Jul 11, 2018 10:54A Jamhuriya Kamaru, an tsaida ranar 7 ga watan Oktoba mai zuwa na shekarar nan ta 2018, a matsayin ranar zaben shugaban kasa, kamar yadda aka sanar a gidan talabijin din kasar CRTV.
-
Hukumar CAF Ta Kori Alkallan Kwallo Da Dama Kan Rashawa
Jul 08, 2018 13:41Kotun da'a ta hukumar kwallon kafa ta Afrika cewa da (CAF) ta kori alkalan kwallon kafa da dama na nahiyar wadanda aka zayyano sunayensu cikin badakalar cin hanci da karbar rashawa.
-
Nijar Za Ta Ci Gaba Da Karbar Masu Neman Mafaka
Jul 08, 2018 10:18Shugaba Isufu Mahamadu, na Jamhuriya Nijar, ya ce kasarsa zata ci gaba da kasancewa a matsayin kasa ta masu neman mafaka, musamman wadanda MDD, ke kwasowa daga makobciyar kasar Libiya.
-
MDD Ta Yi Gargadi Kan Bullar Matsalar Karancin Abinci A Yankin Kasashen Sahel Na Afrika
Jul 08, 2018 07:41Hukumar Samar da Abinci ta Duniya ta "WFP" ta yi gargadi kan yiyuwar bullar matsalar karancin abinci a yankin Sahel na Afrika.
-
An Fara Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa A Mali
Jul 07, 2018 13:18A Mali, yau Asabar ce aka fara yakin neman zamen shugaban, inda 'yan takara 24 zasu fafata a zaben na ranar 29 ga watan nan na Yuli da muke ciki.
-
Somaliya : Harin Al'Shebab Ya Kashe Mutum 5 A Ma'aikatar Tsaro
Jul 07, 2018 11:29'Yan sanda a Somaiya sun ce mutum biyar ne suka rasa rayukansu awasu jerin hare hare da kungiyar Al'shebab ta kai a ma'aikatar tsaro kasar dake Mogadisho babban birnin kasar.