-
Nijar : Shekara Guda Da Sace Mata Da Yara 39 Na Garin Ngalewa A Diffa
Jul 03, 2018 01:09A Jamhuriya Nijar, an cika shekara guda cif, da sace matan nan da yara su 39 a garin Ngalewa dake jihar Diffa a gabashin kasar.
-
Kwana Na Biyu A Taron Kungiyar AU
Jul 02, 2018 06:41Yau kwana na biyu kuma na karshe kenan da shugabannin kasashe da gwamnatocin kasashen Afrika ke halartar taron kunsgiyar tarayyar Afrika karo na 31 a birnin Nouakchott na kasar Mauritania.
-
Boko Haram Ta Kashe Sojojin Nijar 10
Jul 02, 2018 05:48Hukumomin tsaro a Jamhuriya Nijar sun sanar da mutuwar sojojin kasar 10 da kuma batar wasu 4, da kuma uku da suka raunana, bayan wani hari da aka kai masu a yankin Diffa a kusa da tafkin Chadi.
-
'Yan Boko Haram Sun Kai Wa Sojojin Nijar Hari A Yankin Tafkin Chadi
Jul 01, 2018 12:41Majiyoyin tsaro a Nijar na cewa, wasu mayakan boko haram sun kai hari kan sansanonin soji a kewayen tafkin Chadi.
-
Buhari: Wajibi Ne Kasashen Afirka Su Hada Kai Wajen Yakar Abokan Gabansu Na Bai Daya
Jun 30, 2018 01:23Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya kirayi kasashen Yammacin Afirka da su hada karfi da karfe wajen yakar abin da ya kira 'makiyan da aka tarayya kansu a yankin.
-
Najeriya : Buhari Ya Kai Ziyara Katsina Don Jajanta Bala'in Iska
Jun 29, 2018 11:29Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya isa jihar Katsina domin jajantawa wadanda bala'in guguwa da ambaliyar ruwa a jihar ya shafa.
-
Mali : An Kai Hari Shalkwatar Rundinar G5 Sahel
Jun 29, 2018 11:27Rahotanni daga Mali na cewa a kalla mutane 6 suka rasa rayukansu, a wani hari da aka kai a shelkwatar rundinar hadin gwiwa ta yaki da ta'addanci ta G5 Sahel, dake birnin Sevare a tsakiyar Mali.
-
Russia 2018 : Hankalin Afrika Ya Koma Ga Senegal
Jun 28, 2018 01:04A ci gaba da gasar cin kofin kwallon kafa na duniya da kasar Rasha ke karbar bakunci, a yanzu dai hankalin 'yan Afrika ya koma ga kasar Senegal, wacce zata buga wasansa na uku da Columbia a yau.
-
Taron Kwamitin Kudi Na Kungiyar AU A Nouakchott
Jun 28, 2018 00:53Kwamitin ministoci 15 na kungiyar tarayya Afrika, ya fara wani taronsa a Nouakchott, a ci gaba da shirye shiryen taron koli na kungiyar ta AU, karo na 31, da zai gudana daga ranakun 1 zuwa 2 na watan gobe a kasar Mauritania.
-
Sudan Ta Kudu : Kiir Da Machar, Sun Amince Da Tsagaita Wuta
Jun 28, 2018 00:52Shugaban kasar Sudan ta Kudu, Salva Kiir da tsohon mataimakainsa jagoran 'yan tawaye na kasar, Riek Machar, sun amince da shirin tsagaita wuta na tsawan kwanaki uku.