-
Gabon : An Sake Hana Jagoran 'Yan Adawa Fita Kasar Waje
Mar 23, 2018 01:21Jami'an tsaro a Gabon sun sake hana jagoran 'yan adawa na kasar, Jean Ping, fita daga kasar, a daidai lokacin da yake shirin hawa jirgi don zuwa birnin Paris na kasar Faransa.
-
MDD Ta Damu Kan Halin Da Ake Ciki A DRC
Mar 23, 2018 01:20Kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana matukar damuwa sakamakon tabarbarewar yanayin da ake ciki a Jamhuriyar demokaradiyyar Kongo (DRC).
-
Somaliya : Bam Ya Kashe Mutum 14 A Mogadisho
Mar 22, 2018 23:37Hukumomi a Somaliya sun ce mutane a kalla 14 ne suka gamu da ajalinsu, kana wasu da dama suka raunana a wani harin bam da aka kai a gaban wani shahararren hotel a Mogadisho babban birnin kasar.
-
Kasashen Afirka Sun Samu Ci Gaba A Kokarin Kafa Kasuwanci Na Bai Daya
Mar 22, 2018 14:19Radiyon Faransa na kasa da kasa ya ba da labarin cewa a yayin taron shugabannin kasashen Afirka sun amince da kafa kasuwa ta bai daya a tsakaninsu.
-
Kasashen Afrika 44 Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kasuwancin Bai Daya
Mar 21, 2018 14:35Yau Laraba, kasashe 44 na kasashen Afrika sun rattaba hannu kan yarjejeniyar kasuwancin bai daya tsakaninsu mai manufar samar da ci gaban tattalin arziki a nahiyar.
-
Najeriya : 'Yan Matan Makarantar Dapchi 101 Boko Haram Ta Sako
Mar 21, 2018 12:32Gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa 'yan matan makarantar sakadaren Dapchi 101 ne kawo yanzu kungiyar Boko Haram ta sako daga cikin 110 da kungiyar ta yi garkuwa dasu.
-
Hukumar Lafiya Ta Duniya Ta Yi Gargadi A Game Da Wanzuwar Cutar Kwalara A Afirka
Mar 21, 2018 02:58Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta yi gargadi kan wanzuwar cutar kwalara a kasashen Afirka sanadiyar amfani da abinci maras kyau.
-
'Yan Gudun Hijira 900,000 Sukayi Rejista A Habasha
Mar 19, 2018 03:44Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta MDD, ta ce sama da 'yan gudun hijira da masu neman mafaka 900,000 ne aka yi rajistansu a kasar Habasha.
-
Rikici Gabanin Zaben Saliyo Zagaye Na Biyu
Mar 19, 2018 03:38'Yan sanda da hukumar zabe a kasar Saliyo sun yi gargadi akan samun bullar tashe-tashen hankula masu nasaba da siyasa a wasu yankunan kasar.
-
Nijar : Malumman Jami'ar Yamai Sun Koma Bakin Aiki
Mar 19, 2018 02:57A jamhuriya Nijar, yau Litini ne malumman jami'ar birnin Yamai ke komawa bakin aiki bayan shafe kusan wata guda suna gudanar da yajin aiki.