-
Mali : An Hallaka Wani Kwamandan Mayakan Jihadi
Jul 14, 2017 10:11Rahotanni daga Mali na cewa sojojin kasar sun hallaka wani kwamandan mayakan jihadi na kungiyar FLM a tsakiyar kasar.
-
Nijeriya : Osinbajo, Ya Gana Da Buhari A Landan
Jul 12, 2017 01:18Mataimakin shugaban tarayya Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya gana da shugaba Mahammadu Buhari da ke jinya a birnin Landan na kasar Biritaniya.
-
Senegal : Ba'a Cimma Burin Hana Almajirai Bara Ba
Jul 12, 2017 01:18A Senegal, shekara guda bayan kaddamar da shirin nan na hana barace-barace na yara almajirai, kungiyoyi masu zamen kansu sun ce ba'a cimma gurin da ake so ba.
-
Chadi : Ana Adawa Da Goyan Bayan Da Kasashen Yamma Ke Baiwa Deby
Jul 12, 2017 01:17'Yan adawa a Chadi sun kalubalanci goyan bayan da kasashen yamma ke baiwa gwamnatin shugaban kasar Idriss Deby Itmo.
-
Kasashen Afrika Sun Bukaci Kungiyar G20 Da Ta Cika Alkawuran Da Ta Dauka Musu A Baya
Jul 11, 2017 02:28Mukaddashin shugaban kasar Nigeriya ya yi kira ga kasashen kungiyar G20 da su dauki matakin cika alkawuran da suka yi wa kasashen nahiyar Afrika musamman a fagen yaki da dabi'ar halatta kudaden haram da ake safararsu zuwa kasashen yammacin Turai.
-
Senegal : An Bude Yakin Neman Zaben 'Yan Majalisar Dokoki
Jul 10, 2017 01:49A kasar Senegal an bude yakin neman zaben 'yan majalisar dokokin kasar da za'a gudanarwa a ranar 30 ga watan Yulin nan da muke ciki.
-
An Tarwatsa Zanga-zangar 'Yan Adawa A Madagaska
Jul 08, 2017 13:01Jami'an tsaro a Madagaska sun yi amfani da hayaki mai sa kwalla wajen tarwatsa zanga-zangar 'yan adawa a Anatananarivo babban birnin kasar.
-
Ministan Cikin Gidan Kenya Ya Rasu
Jul 08, 2017 09:46Gwamnatin Kenya ta sanar da rasuwar ministan cikin gidan kasar, Joseph Nkaissery a wani asibitin dake Nairobi babban birnin kasar.
-
Taro A Tsakanin Wakilan Nahiyoyin Turai Da Afirka Akan "Yan Hijira.
Jul 06, 2017 14:28Taron dai an yi shi ne a tsakanin ministocin wajen kasashen nahiyoyin biyu a birnin Rom na kasar Italiya a yau alhamis.
-
Tanzaniya : An Kama 'Yar Majalisa Saboda Batanciwa Shugaban Kasa
Jul 05, 2017 11:43A Tanzaniya, an kama wata 'yar majalisa dokoki ta bangaren adawa saboda firta kalamen da ake alakantawa dana batanci ga shugaban kasar.