Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Afirka Ta Kudu : Gobara Ta Kashe Mutane 7 A Johannesburg

    Afirka Ta Kudu : Gobara Ta Kashe Mutane 7 A Johannesburg

    Jul 05, 2017 10:46

    Rahotanni daga birnin Johannesburg na Afrika ta Kudu na cewa mutane bakwai ne suka rasa rayukansu sanadin wata gobara data kama wani bene.

  • Aljeriya: Fiye Da Samarin Afirka 5000 Ne A Cikin Kungiyoyin 'Yan ta'adda.

    Aljeriya: Fiye Da Samarin Afirka 5000 Ne A Cikin Kungiyoyin 'Yan ta'adda.

    Jul 04, 2017 02:17

    Shugaban Kasar Aljeriya ya aike da sako ga takwarorinsa na Afirka akan yawan 'ya'yan nahiyar da su ka shiga kungiyar ta'addanci a duniya.

  • An Bukaci A Bawa Kasashen Afrika Karin Karfi A Kwamitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya

    An Bukaci A Bawa Kasashen Afrika Karin Karfi A Kwamitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya

    Jul 03, 2017 07:28

    Mataimakin babban sakataren kungiyar tarayyar Afrika ya bukaci a bawa kasashen Afrika karin karfi a kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya wanda yana daga cikin sauye sauyen da ya kamata a gabatar a cikin tsare-tsaren MDD

  • Rikici A Afirka Ta Tsakiya Ya Kashe Mutum 15

    Rikici A Afirka Ta Tsakiya Ya Kashe Mutum 15

    Jul 03, 2017 01:14

    Rahotanni daga Jamhuriyar Afrika ta tsakiya na cewa a kalla mutane 15 ne suka rasa rayukansu a wata musayar wuta tsakanin wasu gungun mayaka biyu a birnin Kaga-Bandoro dake tsakiyar kasar.

  • Tawagar ONUCI Ta Kammala Aikinta A Ivory Coast

    Tawagar ONUCI Ta Kammala Aikinta A Ivory Coast

    Jun 30, 2017 06:49

    Tawagar wanzar da zamen lafiya ta MDD cewa da ONUCI a Ivory Coast ta kammala aikinta a hukumance, bayan shafe shekaru 13 na aiki wannan kasa.

  • Afrika Ta Tsakiya : Ana Cikin Mawuyacin Hali A Yankin Bria

    Afrika Ta Tsakiya : Ana Cikin Mawuyacin Hali A Yankin Bria

    Jun 30, 2017 05:53

    Kungiyar likitoci marar iyaka ta (Médecins Sans Frontières/Doctors Without Borders ta ce halin da ake ciki a yankin Bria na Jamhuriya Afrika ta tsakiya na kara tabarbarewa.

  • Tawagar Sojojin Faransa A Mali Za Ta Yi Aiki Da Rundinar G5

    Tawagar Sojojin Faransa A Mali Za Ta Yi Aiki Da Rundinar G5

    Jun 29, 2017 04:47

    Tawagar sojojin Faransa a Mali ta (Barkhane) za ta yi aiki da rundinar hadin gwiwa ta kasahen Afrika na G5 da ake sa kafawa nan gaba, a cewar ministan harkokin wajen Faransa.

  • Kasashe Da Dama Sun Hana Shigo Da Kaji Daga Afrika Ta Kudu

    Kasashe Da Dama Sun Hana Shigo Da Kaji Daga Afrika Ta Kudu

    Jun 28, 2017 07:56

    Kasashe makoftan Afrika ta kudu sun haramta shigo da kaji daga kasar bayan bullar wata mura tsuntsaye mai saurin yaduwa a Afrita ta kudun.

  • Wakilin MDD Na Ziyarar Tuntuba a Burundi

    Wakilin MDD Na Ziyarar Tuntuba a Burundi

    Jun 28, 2017 07:50

    Sabon wakilin musammen na MDD a Burundi, Michel Kafando ya isa birnin Bujumbura inda ake sa ran zai gana da mahukuntan kasar domin tuntuba.

  • Hukumar

    Hukumar "WFP" Ta Yi Kira Kan Ceto Dubban Kananan Yara Daga Masifar Yunwa

    Jun 27, 2017 14:34

    Babban daraktan Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya "WFP" ya yi kira ga kasashen yammacin Turai da su gabatar da tallafi domin ceto dubban daruruwan kananan yara daga masifar yunwa a kasar Yamen da nahiyar Afrika.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS