Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • WHO: Za'a Fara Gwajin Rigakafin Cutar Malaria A Wasu Kasashen Afirka

    WHO: Za'a Fara Gwajin Rigakafin Cutar Malaria A Wasu Kasashen Afirka

    Apr 24, 2017 12:43

    Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta sanar da cewa za ta fara gwajin rigakafin cutar zazzabin cizon sauro (malaria) a kasashe uku na Afirka da suka hada da kasashen Ghana, Kenya da kuma Malawi.

  • Kasar Habasha Ta Sanar Da Kame Wasu 'Yan Tawayen Da Suke Samun Goyon Bayan Eritrea

    Kasar Habasha Ta Sanar Da Kame Wasu 'Yan Tawayen Da Suke Samun Goyon Bayan Eritrea

    Apr 22, 2017 01:14

    Jami'an tsaron kasar Habasha (Ethiopia) sun sanar da kama wasu mutane 98 da gwamnatin ta kira da masu neman tada tsaye a kasar da suke samun goyon bayan kasar Eritrea a jiya Juma'a.

  • Mauritania : Za'a Je Zaben Raba Gardama

    Mauritania : Za'a Je Zaben Raba Gardama

    Apr 21, 2017 13:15

    A Mauritaniya za'a gudanar da zaben jin ra'ayin al'ummar a ranar 15 ga watan Yuli mai zuwa game da kudirin gwamnatin kasar na aiwatar da wasu sauye-sauye a kundin tsarin mulkin kasar.

  • Rahotanni: Sama Da Mutane 600 Sun Mutu Yayin Zanga-Zanga A Kasar Ethiopia

    Rahotanni: Sama Da Mutane 600 Sun Mutu Yayin Zanga-Zanga A Kasar Ethiopia

    Apr 19, 2017 06:45

    Kungiyoyin kare hakkokin bil'adama na kasar Ethiopia sun bayyana cewar sama da mutane 600 ne suka rasa rayukansu sakamakon zanga-zangogin kin jinin gwamnatin kasar da aka ta gudanarwa a shekarar da ta gabata.

  • Wasu 'Yan Bindiga Sun Harbe Jami'an 'Yan Sanda 8 A Tanzania

    Wasu 'Yan Bindiga Sun Harbe Jami'an 'Yan Sanda 8 A Tanzania

    Apr 14, 2017 10:51

    Wasu masu dauke da makamai sun harbe jami'an 'yan sanda 8 a gabashin kasar Tanzania.

  • Afrika Ta Tsakiya : Amurka Ta Kakabawa Jagororin Mayaka Takunkumi

    Afrika Ta Tsakiya : Amurka Ta Kakabawa Jagororin Mayaka Takunkumi

    Apr 13, 2017 01:24

    Amurka ta sanar da kakabawa shugabanin mayakan dake rikici a jamhuriya Afrika ta tsakiya takunkubi saboda hannun da suke da shi a rkicin da kasar ta tsunduma.

  • ICC Za Ta Saurari Afrika Ta Kudu Kan Kin cafke Al-Bashir

    ICC Za Ta Saurari Afrika Ta Kudu Kan Kin cafke Al-Bashir

    Apr 07, 2017 00:05

    Yau Juma'a ne ake sa ran kotun hukunta mayan laifuka ta duniya za ta saurari gwamnatin Afrika ta Kudu kan kin cafke shugaba Omar Al-Bashir na Sudan da take zargi da laifin kisan kare dangi.

  • Mali: An kawo Karshen Taron Kasa Na Sasanta Al'ummu

    Mali: An kawo Karshen Taron Kasa Na Sasanta Al'ummu

    Apr 04, 2017 12:27

    A jiya litinin ne aka kawo karshen taron sasanta al'ummu a birnin Bamaku tare da cimma matsaya akan batun Azwad.

  • Sudan: An Bude Taro Akan Harkokin Tsaro A Nahiyar Afirka Da Kasashe 30 Su ke Halarta.

    Sudan: An Bude Taro Akan Harkokin Tsaro A Nahiyar Afirka Da Kasashe 30 Su ke Halarta.

    Apr 04, 2017 12:25

    Jami'an tsaro daga kasashe 30 na nahiyar Afirka sun fara zaman kwanaki uku domin tattauna barazanar ta'addanci da nahiyar ta ke fuskanta.

  • Shugabannin Wasu Kabilun Libya Sun Sanya Hannu A Kan Yarjejeniyar Sulhu

    Shugabannin Wasu Kabilun Libya Sun Sanya Hannu A Kan Yarjejeniyar Sulhu

    Apr 02, 2017 13:19

    Manyan kabilun kudancin kasar Libya sun sanya hannu a kan wata yarjejeniyar sulhu a birnin Rom na kasar Italiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS