Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • MDD Ta Tsawaita Aikin Tawagarta A RD Congo

    MDD Ta Tsawaita Aikin Tawagarta A RD Congo

    Apr 02, 2017 06:52

    MDD ta amunce da gagarimin rinjaye da tsawaita aikin tawagarta ta wanzar da zamen lafiya a Jamhuriya Demokuradiyyar Congo.

  • Afrika Ta Kudu : Ana Juyayin Rasuwar Ahmed Kathrada

    Afrika Ta Kudu : Ana Juyayin Rasuwar Ahmed Kathrada

    Mar 28, 2017 12:47

    Al'ummar Afrika ta kudu na juyayin rasuwar daya daga cikin shugabannin yaki da mulkin wariyar launin fata na kasar Ahmed Kathrada wanda Allah ya yiwa rasuwa yana da shekaru 87 a duniya.

  • Gunea Bissau: An Gudanar Da Zanga-zangar Nuna Kin Jinin Shugaban Kasa

    Gunea Bissau: An Gudanar Da Zanga-zangar Nuna Kin Jinin Shugaban Kasa

    Mar 26, 2017 08:10

    Dubban mutane a birnin Bissau sun yi Zanga-zangar kira ga shugaban kasa Jose Mario Vaz, da ya yi murabus daga kan mukaminsa.

  • Akalla Mitane 50 Sun Rasa Rayukansu A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Akalla Mitane 50 Sun Rasa Rayukansu A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Mar 25, 2017 02:14

    Sakamakon wani sabon rikici da ya sake ballewa a jamhuriyar Afirka ta tsakiya, akalla mutane 50 sun rasa rayukansu, wasu da dama kuma sun jikkata.

  • Za A yi Wa Yaran Afrika Milyan 116 Riga-kafin Polio

    Za A yi Wa Yaran Afrika Milyan 116 Riga-kafin Polio

    Mar 24, 2017 13:03

    A wani mataki na kawar da cutar Polio ko kuma shan inna, hukumar lafiya ta duniya ta ce za'a fara wani gagarimin shiri na allura riga kafi ga yara 'yan kasa da shekara biyar sama Miliyan 116 a Afrika.

  • Faransa Ta Yi Kashedi Akan Rage Karfin Tawagar MONUSCO

    Faransa Ta Yi Kashedi Akan Rage Karfin Tawagar MONUSCO

    Mar 22, 2017 00:51

    Faransa ta yi kashedi akan duk wani yunkuri na rage yawan dakarun tawagar wanzar da zamen lafiya ta MDD a Jamhuriya Demukuradiyyar Congo.

  • Yunkurin Dakile Kwararar Bakin Haure Daga Libya

    Yunkurin Dakile Kwararar Bakin Haure Daga Libya

    Mar 20, 2017 14:29

    Ministocin harkokin cikin gida na kasashen gungun tuntuba a tekun bahar Rum sun yi wata ganawa yau Litini domin tattauna hanyoyin dakile kwararar bakin haure tun daga Libya.

  • Karfafa Sulhu  da inganta rayuwa shi ne manufar Taron kungiyar IGAD

    Karfafa Sulhu da inganta rayuwa shi ne manufar Taron kungiyar IGAD

    Mar 18, 2017 02:33

    'Yan Majalisun kasashen dake cikin Kungiyar IGAD suna gudanar da taron gwanaki biyu da nufin karfafa sulhu a yanki tare da kuma duba hanyoyin kiyaye canjin yanayi gami da kalubalantar hijrar da Matasan yankin ke yi zuwa kasashen Turai ba kan ka'ida ba.

  •  Mauritaniya : Sanatoci Sun Yi Watsi Da Yiwa Kundin Tsarin Mulki Kwaskwarima

    Mauritaniya : Sanatoci Sun Yi Watsi Da Yiwa Kundin Tsarin Mulki Kwaskwarima

    Mar 18, 2017 02:24

    Majalisar dattijan Mauritaniya ta yi watsi da shirin gwamnati na bukatar a yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima.

  • An Cafke Masu Alaka Da Da'eh 15 A Marocco

    An Cafke Masu Alaka Da Da'eh 15 A Marocco

    Mar 18, 2017 02:22

    Hukumomi a kasar Marocco sun sanar da cafke mutane 15 da ake zargi da alaka da kungiyar 'yan ta'adda ta da'esh.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS