-
ECOWAS Ta Yi Allawadai Da Hare-Haren Da Aka Kai A Nijar Burkina Faso Da Mali
Oct 23, 2016 15:56Kungiyar bunkasa harkokin tattalin arzikin kasashen yammacin nahiyar Afirka ECOWAS ta yi kakkausar suka dangane da hare-haren da aka kai a kasashen Nijar, Mali da kuma Burkina Faso a kwanakin baya-bayan nan.
-
Gwamnatin Kasar DR Congo Ta Kafa Kwamitin Wanzar Da Zaman Lafiya Da Sulhu A Kasar
Oct 23, 2016 12:43Gwamnatin Jamhuriyar Dimokadaiyyar Congo ta kafa wani kwamiti da zai gudanar da bincike tare da neman hanyar warware matsalolin da suke addabar kasar a fuskar siyasa da tsaro.
-
Sarkin Morocco Ya Kori Ministoci 12 Daga Cikin Majalisar Ministocin Kasar
Oct 22, 2016 07:32Sarkin kasar Morocco Muhammad na 6 ya kori wasu daga cikin ministocin gwamnatin rikon kwarya ta kasar.
-
Yanayin 'Yan Gudun Hijira Na Ci Gaba Da Tabarbarewa A Afirka Ta Tsakiya
Oct 22, 2016 07:29Kungiyoyin farar hula na ciki da wajen jamhuriyar Afirka ta tsakiya, sun yi gargadi dangane da halin da 'yan gudun hijira suke ciki a kasar, sakamakon matsalolin tsaro da kuma karancin abubuwan bukatar rayuwa.
-
ICC : Wasu Kasashe ma Zasu Bi Sahun Afrika Ta Kudu, Inji Burundi
Oct 22, 2016 02:47Kasar Burundi ta ce matakin da Afrika ta kudu ta dauka na ficewa daga Kotun hukunta mayan laifuka ta duniya zai sa wasu kasahen Afrika suma bin sahunta.
-
Cote De Voire: Zanga-zangar Nuna Kin Amincewa Da Sake Rubuta Kundin Tsarin Mulki
Oct 21, 2016 07:41Zanga-zanga A Cote De Voire Akan Rubuta Sabon Kundin Mulki
-
Kungiyar Ecowas Tana Murna Da Samun Nasarar Tattaunawar Kasar Guine Bissau.
Oct 20, 2016 08:27Kasar Guinea Konakry Ta Shiga Tsakanin Rikicin Siyasar Guinea Bissau
-
'Yan Adawa A Kongo Sun Fara Nuna Adawarsu Ga Daga Lokacin Zabe
Oct 19, 2016 13:36Rahotanni daga kasar Demokradiyyar Kongo sun bayyana cewar 'yan adawar kasar sun fara daukar matakin yajin aiki da zaman dirshan a duk fadin kasar don nuna rashin amincewarsu da dage lokacin zaben shugaban kasar da aka yi suna masu cewa hakan wani kokari ne na shugaba Joseph Kabila na ci gaba da mulkin kasar.
-
Ziyarar shugaban Kasar Togo Zuwa Gabon.
Oct 19, 2016 08:50Shugaban Kasar Togo ya Isa Kasar Gabon.
-
Habasha: Ci gaba da yin Zanga-zangar Kin Jinin Gwamanti
Oct 19, 2016 08:45Ana ci gaba da yin zanga-zanga A Habasha