-
RDC : 'Yan Adawa Sunyi Watsi Da Yarjejeniyar Siyasa
Oct 18, 2016 13:12Jam'iyyar adawa mai tarihi a jamhuriya demukuradiyyar Congo tayi wasti da yarjejeniyar da kawancen jam'iyyu masu mulki suka cimma da wasu sirarun jam'iyyun adawa wacce ta tanadi dage zaben shugaban kasar har zuwa watan Afrilu na shekara 2018.
-
Kungiyoyin Fararen Hula Sun Nuna Damuwa Kan Matsalar Tsaro A Gabashin Kasar DR Congo
Oct 17, 2016 13:00Kungiyoyin fararen hula a lardin Kivu ta Arewa da ke gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun nuna damuwarsu kan yadda al'ummar lardin ke kokarin bude fagen yaki tsakaninsu da 'yan tawayen kasar Uganda da suke mamaye da wasu yankunan lardin.
-
Libya: Martanin Majalisar Dinkin Duniya Akan Harin Tripoli
Oct 16, 2016 15:45Wakilin Majalisar Dinkin Duniya A Kasar Libya Ya yi tir da Harin da aka kai wa cibiyoyin gwamnati a Tripoli
-
An cimma matsayar farko a tattaunawar kasar Kwango
Oct 16, 2016 09:06Jam'iyun siyasa da kungiyoyin fararen hula A kasar Demokaradiyar kwango sun cimma matsayar farko a tattaunawar da suke yi na fidda kasar daga rikicin siyasa
-
'Yan Adawa A Gambiya Zasu Tsaida Dan Takara Guda
Oct 16, 2016 02:21Jam'iyyun adawa a Gambiya sun amunce su fitar da dan takara guda a zaben shugaban kasar a watan Disamba mai zuwa.
-
AU Ta Cimma Matsaya Kan Tsaron Teku
Oct 16, 2016 02:20Shugabannin kasashe da gwamnatoci na kungiyar tarayyar Afrika (AU) sun cimma wani kundi kan tsaron teku da ci gaba a Afrika, a yayin wani zaman taro a birnin Lome na kasar Togo.
-
Harin 'yan tawaye a wani yankin na kasar Demokaradiyar Kwango
Oct 15, 2016 07:19Jami'an 'yan sandan Demokaradiyar Kwango sun sanar da 'yan tawaye sun kai hari a wani yanki dake tsakiyar kasar.
-
An cimma matsaya kan dumamar yanayi a duniya
Oct 15, 2016 07:19Fiye da kasashe 150 suka amince da wata yarjejeniya domin kawar da sinadarin da ke taimakawa wajen kara dumamar yanayi a duniya.
-
Ouattara: Al'umma Su Fito Su Kada Kuri'ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulki
Oct 13, 2016 02:08Gwamnatin kasar Ivory Coast ta kirayi al'ummar kasar da su fito kwansu da kwarkwatarsu domin kada kuri'ar raba gardama kan yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima.
-
Majalisar Dokokin Burundi Ta Zabi Ficewar Kasar Daga Kotun ICC
Oct 12, 2016 12:43'Yan majalisar dokokin Burundi sunyin na'am da gagarimun rinjaye da kudirin doka na neman ficewar kasar daga kotun hukunta mayan laifuka ta duniya wato ICC.