-
Kudirin kasashen Afikra na yaki da rashin tsaron ruwa
Oct 12, 2016 06:22Kasashen Afirka na gudanar za su fara gudanar taro kan harakokin tsaron ruwa a birnin Lome fadar milkin kasasr Togo.
-
Fira Ministan Habasha Ya Yi Alkawarin Aiwatar Da Gyara A Tsarin Zaben Kasar
Oct 11, 2016 11:15Fira ministan Habasha ya dauki alkawarin aiwatar da gyara a tsarin gudanar da zabuka a kasar.
-
Demokradiyyar Congo: Kira Domin Tsananta Taro Akan Iyaka Da Kasar Uganda
Oct 10, 2016 15:34Kungiyoyin Fararen Hula Suna Son A tsananta tsaro A Kan Iyaka da Uganda
-
Habasha Ta Zargi Masar Da Hannu A Rikicin Kasar
Oct 10, 2016 15:27Gwamnatin Kasar Habasha Ta Zargi Masar Da Ingiza Masu Zanga-zangar A Kasar.
-
Habasha : An Kafa Dokar Ta Baci Na Tsawan Watanni 6
Oct 10, 2016 02:23Hukumomi a kasar Habasha sun sanar da kafa wata dokar ta baci ta tsawan watannin shida a duk fadin kasar.
-
Adadin Wadanda Aka Kashe A Habasha Sun Karu
Oct 08, 2016 03:26Karuwar Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnati A Kasar Habasha
-
An Damke Jagoran 'Yan Adawa A Kasar Zambiya
Oct 06, 2016 02:24Rundunar 'yan sandan kasar Zambiya ta damke jagoran babbar jam'iyyar adawar kasar ta UPND Hakainde Hichilema, da mataimakin sa Geoffrey Mwamba, bisa zargin su da furta kalamai da ka iya rura wutar rikici.
-
DR Congo Ta Gindaya Wa'adin Lokacin Korar 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Daga Cikin Kasarta
Oct 05, 2016 13:20Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta bayyana cewa ta gindaya wa'adin lokacin fara korar 'yan tawayen Sudan ta Kudu da suka shigo cikin kasarta domin neman mafaka.
-
Al'ummar Habasha Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Nuna Kin Jinin Gwamnatin Kasar
Oct 05, 2016 13:00Al'umma a yankuna daban daban a lardin Oromia na kasar Habasha sun gudanar da zanga-zangar nuna kin jin gwamnatin kasar.
-
Shugaba Joseph Kabila Ya Sanar Da Dage Zaben Shugaban Kasar "Don Kara Shiri"
Oct 05, 2016 07:29Shugaban Jamhuriyar Dimokradiyar Kongo, Joseph Kabila ya sanar da dage zaben shugaban kasar har zuwa watan Disamba na shekara ta 2018, don ba wa hukumar zaben kasar damar kammala shirye shiryen da suka kamata ta yi a cewarsa.