Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • An Kame Mutane 4 Da Su ka kashe Faransawa 2 A Kasar Madagascar

    An Kame Mutane 4 Da Su ka kashe Faransawa 2 A Kasar Madagascar

    Aug 23, 2016 07:47

    Kamun Mutane Hudu A Madagascar Saboda Kashin Faransawa hudu.

  • Kotun Soji A Jamhuriyar DR Congo Ta Fara Shari'ar Masu Hannu A Kisan Fararen Hula A Gabashin Kasar

    Kotun Soji A Jamhuriyar DR Congo Ta Fara Shari'ar Masu Hannu A Kisan Fararen Hula A Gabashin Kasar

    Aug 23, 2016 01:24

    Kotun soji A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta fara gudanar da shari'ar gungun 'yan tawayen da suke da hannu a aiwatar da kisan gilla kan al'ummar garin Beni da ke lardin Kivu ta Arewa a shiyar gabashin kasar.

  • Jami'an Tsaron Kasar Djibouti Sun Kashe Wasu 'Yan Ta'adda A Yankin Arewacin Kasar

    Jami'an Tsaron Kasar Djibouti Sun Kashe Wasu 'Yan Ta'adda A Yankin Arewacin Kasar

    Aug 23, 2016 01:23

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Djibouti ta sanar da halaka wasu 'yan ta'adda biyu a yankin arewacin kasar.

  • Mahukuntan Madagascar Sun Sanar Da Gano Gawawwakin 'Yan Kasar Faransa Da Suka Bace A Kasar

    Mahukuntan Madagascar Sun Sanar Da Gano Gawawwakin 'Yan Kasar Faransa Da Suka Bace A Kasar

    Aug 23, 2016 01:22

    Mahukuntan kasar Madagascar sun sanar da cewa an gano gawawwakin 'yan kasar Faransa biyu da suka bace a yankin arewa maso gabashin kasar.

  • An Jinkirta Zaben Shugaban Kasa A Congo Kinshasa

    An Jinkirta Zaben Shugaban Kasa A Congo Kinshasa

    Aug 22, 2016 12:41

    Hukumar zabe a jamhuriya Demokuraddiyar Congo ta sanar da jinkirta zaben shugaban kasar na watan Nowamba, wanda hakan zai baiwa shugaban kasar Joseph Kabila ci gaba da mulkin kasar har bayan wa'adin mulkinsa.

  • Tanzania Za ta Soke Izinin Zama 'Yan Kasa Na Bakin Haure Idan Su ka Shiga cikin Rikici.

    Tanzania Za ta Soke Izinin Zama 'Yan Kasa Na Bakin Haure Idan Su ka Shiga cikin Rikici.

    Aug 22, 2016 07:39

    Duk wani dan gudun hijira da ya shiga cikin rikici, zai koma kasarsa.

  • An dake zaben shugaban kasar a D/Kwango

    An dake zaben shugaban kasar a D/Kwango

    Aug 21, 2016 01:18

    Kwamitin zabe na Jumhoriyar Demokaradiyar Kwango ya dage zaben shugaban kasar har zuwa watan yunin 2017

  • An Sake Zaban Shugaba dos Santos A Matsayin Shugaban Jam'iyyar MPLA Mai Mulki

    An Sake Zaban Shugaba dos Santos A Matsayin Shugaban Jam'iyyar MPLA Mai Mulki

    Aug 20, 2016 13:37

    Rahotanni daga kasar Angola sun bayyana cewar an sake zaben shugaban kasar Jose Eduardo dos Santos, a matsayin shugaban jam'iyar MPLA mai mulkin kasar a zaben da aka gudanar don zaben shugaban jam'iyyar.

  • Rwanda:  Jami'an tsaro son  Kashe 'yan ta'adda 3

    Rwanda: Jami'an tsaro son Kashe 'yan ta'adda 3

    Aug 20, 2016 04:04

    Kamfanin Dillancin Labarun Reuters ya ambato majiyar tsaron kasar Rwanda na sanar da kashe 'yan ta'adda 3 a yammacin kasar.

  • Jamhuriyar Demokradiyyar Congo: An Saki Fursunonin Siyasa

    Jamhuriyar Demokradiyyar Congo: An Saki Fursunonin Siyasa

    Aug 20, 2016 03:55

    Ministan Shari'a na kasar Jamhuriyar Demokradiyyar Congo ya Sanar da Sakin Fursunonin siyasa 24 daga gidan kurkuku.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS