Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Jami'an Tsaron Jamhuriyar DR Congo Sun Kame 'Yan Tawayen Uganda 80 A Yankin Gabashin Kasar

    Jami'an Tsaron Jamhuriyar DR Congo Sun Kame 'Yan Tawayen Uganda 80 A Yankin Gabashin Kasar

    Aug 19, 2016 13:23

    Kakakin gwamnatin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ya sanar da kame gungun 'yan tawayen kasar Uganda da dama da suke da hannu a tashe-tashen hankula a yankin gabashin kasar.

  • Congo : Kotu Taki Bada Belin Janar Makoko

    Congo : Kotu Taki Bada Belin Janar Makoko

    Aug 19, 2016 04:04

    Wata Kotu a Brazaville babban birnin kasar Congo tayi wasti da bukatar sakin talala ga janar Jean-Marie Michel Mokoko, dan takara daya sha kaye a zaben shugaban kasar na 20 ga watan Maris.

  • Shugaban Zambia ya dauki kudirin bunkasa kasar.

    Shugaban Zambia ya dauki kudirin bunkasa kasar.

    Aug 17, 2016 13:35

    Shugaban Kasar zambia ya dauki kudirin bunkasa kasar a cikin shekaru biyar masu zuwa

  • RDC : Jami'an Tsaro Sun Murkushe Masu Zanga-zanga

    RDC : Jami'an Tsaro Sun Murkushe Masu Zanga-zanga

    Aug 17, 2016 06:34

    'Yan sanda da sojoji a Jamhuriya demukuradiyyar Kongo, sunyi amfani da hayaki mai sa kwalla da kuma harbin tsoratarwa domin tarwatsa masu masu zanga zanga a Beni.

  • WHO Ta Kaddamar Da Rigakafin Cutar Zazzabin Shawara A Kasashen Afirka

    WHO Ta Kaddamar Da Rigakafin Cutar Zazzabin Shawara A Kasashen Afirka

    Aug 17, 2016 06:34

    Hukumar lafiya ta duniya WHO, tare da hadin gwiwar hukumomin agaji na kasa da kasa sun fara gudanar da allurar riga kafin cutar zazzabin shawara mafi girma a kasashen Angola da jamhuriyar demokaradiyyar Kongo a wannan mako.

  • Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Kasar Maroko

    Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Kasar Maroko

    Aug 17, 2016 00:55

    Mahukuntan kasar Marako sun sanar da kame wasu gungun 'yan ta'addan kungiyar Da'ish da suke shirye-shiryen kaddamar da hare-haren ta'addanci a garin Daru -Bayda cibiyar kasuwancin kasar Maroko.

  • An Kame Mutane Fiye Da 100 A Kasar Zambia

    An Kame Mutane Fiye Da 100 A Kasar Zambia

    Aug 16, 2016 14:28

    Rikicin Bayan Zabe A Kasar Zambia

  • Adadin Fararen Hula Da Aka Kashe A Kongo Kinshasa Ya Kai 51

    Adadin Fararen Hula Da Aka Kashe A Kongo Kinshasa Ya Kai 51

    Aug 16, 2016 06:43

    Rahotanni daga Jamhuriya demukuradiyyar Kongo na cewa farar hula 51 ne suka rasa rayukansu bayan harin da wasu mayaka suka kai a birnin Beni dake gabashin kasar.

  • Gamayyar Jam'iyyun Adawa A Zambia Ta Bukaci A Sake Kidaya Kuri'un Wasu Yankuna

    Gamayyar Jam'iyyun Adawa A Zambia Ta Bukaci A Sake Kidaya Kuri'un Wasu Yankuna

    Aug 15, 2016 08:56

    Kawancen jam'iyyun adawa akasar Zambia ya bukaci da a sake kidaya kuri'un da aka kada a wasu yankuna, musamman a birnin Lusaka fadar mulkin kasar, bisa zargin gwamnati da tafka magudi.

  • Fara Yakin Neman Zaben Shugabancin Kasar Gabon

    Fara Yakin Neman Zaben Shugabancin Kasar Gabon

    Aug 15, 2016 01:11

    Hukumar zaben kasar Gabon ta sanar da ranar Asabar 13 ga wannan wata na Agusta a matsayin ranar fara yakin neman zaben shugabancin kasa kwanaki 15 kafin ranar gudanar da zabe a duk fadin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS