Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Shugaban Ghana Ya Kare Shirin Gwamnatinsa Na Barin Amurka Ta Jibge Sojojinta A Kasar

    Shugaban Ghana Ya Kare Shirin Gwamnatinsa Na Barin Amurka Ta Jibge Sojojinta A Kasar

    Apr 07, 2018 11:19

    Shugaban kasar Ghana Nana Akufo-Addo ya kare matsayar gwamnatinsa na amincewa da shirin gwamnatin Amurka na jibge sojojinta a kasar Ghanan, yana mai cewa hakan zai kara karfafa shirin tsaro da zaman lafiya a yankin Yammacin Afirka.

  • Shugaban Iraki Ya Ki Amincewa Da Zaman Sojojin Amurka Na Har Abada A Kasar

    Shugaban Iraki Ya Ki Amincewa Da Zaman Sojojin Amurka Na Har Abada A Kasar

    Apr 07, 2018 11:18

    Shugaban kasar Iraki Fuad Masum ya bayyana cewar har ya zuwa yanzu ba a yanke shawarar barin Amurka ta kafa sansanin sojojinta na dindindin a kasar Irakin ba, yana mai cewa gwamnatin Iraki ba za ta taba bari a mai da kasar ta zamanto wani waje da za a kai wa wata kasa ta makwabta hari ba.

  • Amurka Ta Kakaba Wa Wasu Jami'an Rasha 38 Takunkumi

    Amurka Ta Kakaba Wa Wasu Jami'an Rasha 38 Takunkumi

    Apr 06, 2018 17:35

    Ma'aikatar baitalmalin Amurka, ta sanar da kakaba wa wasu jami'an Rasha su 38 takunkumi, ciki har da wasu makusanta shugaban Rashar Vladimir Putin.

  • Trump Na Tunanin Janye Sojojin Amurka Daga Siriya

    Trump Na Tunanin Janye Sojojin Amurka Daga Siriya

    Apr 04, 2018 11:17

    Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya bayyana cewa Amurka za ta yanke shawara game da janye sojojinta a yankin gabas ta tsakiya ko kuma akasin haka nan bada dadewa ba.

  • Trump Ya Yi Barazanar Korar Bakin Haure Kimanin Dubu Biyu

    Trump Ya Yi Barazanar Korar Bakin Haure Kimanin Dubu Biyu

    Apr 02, 2018 06:27

    Shugaban kasar Amurka ya dage tsugunar da 'yan gudun hijra kimanin miliyan daya da dubu dari takwas tare da bukatar daukan tsauraren matakai na kare iyakokin kasar.

  • Amurka Ta Bai Wa HKK Damar Ci Gaba Da Kashe Palasdinawa.

    Amurka Ta Bai Wa HKK Damar Ci Gaba Da Kashe Palasdinawa.

    Apr 01, 2018 06:37

    Amurka Ta Bai Wa HKK Damar Ci Gaba Da Kashe Palasdinawa.

  • Dubban 'Yan Kasar Ghana Na Zanga-Zangar Kin Amincewa Da Jibge Sojojin Amurka A Kasar

    Dubban 'Yan Kasar Ghana Na Zanga-Zangar Kin Amincewa Da Jibge Sojojin Amurka A Kasar

    Mar 28, 2018 16:11

    Dubun dubatan al'ummar kasar Ghana ne suka gudanar da wata zanga-zanga a birnin Accra, babban birnin kasar, don nuna rashin amincewarsu da yarjejeniyar fadada alaka ta soji tsakanin kasar Ghanan da kasar Amurka lamarin da zai ba wa Amurkan damar jibge sojojinta a kasar Ghanan.

  • An Samu Rarrabuwan Kai A Kasar Ghana Dangane Da Izinin Jibge Sojojin Amurka A Kasar

    An Samu Rarrabuwan Kai A Kasar Ghana Dangane Da Izinin Jibge Sojojin Amurka A Kasar

    Mar 24, 2018 16:59

    A samu rarrabuwan kai tsakanin 'yan majalisar kasar Ghana da al'ummar kasar bayan da majalisar ta amince da bai wa Amurka damar girke sojojinta da kuma makamansu a kasar, bayan da ‘yan adawan suka kauracewa zaman majalisar yayin kada kuri'ar.

  • Kasar Amurka Ta Yi Barazanar Ficewa Daga Kwamitin Kolin Kare Hakkin Bil-Adama Na MDD

    Kasar Amurka Ta Yi Barazanar Ficewa Daga Kwamitin Kolin Kare Hakkin Bil-Adama Na MDD

    Mar 24, 2018 06:26

    Jakadiyar kasar Amurka a Majalisar Dinkin Duniya ta yi barazanar cewa: Amurka zata fice daga cikin kwamitin kolin kare hakkin bil-Adama na Majalisar Dinkin Duiniya matukar kwamitin ya ci gaba da fitar da kuduri kan gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Amurka Ta Dage Haraji Kan Karafa Ga Abokan Huldarta

    Amurka Ta Dage Haraji Kan Karafa Ga Abokan Huldarta

    Mar 23, 2018 05:52

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya bada umurnin dage haraji kan karafa da dalma ga kasashen da ya kira abokan huldar kasarsa masu mahimmanci ciki har da tarayya turai.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS