-
Zanga-zangar Kyammar Wariyar Launin Fata A Amurka
Aug 20, 2017 11:15Rahotanni daga Amurka na cewa dubbun dubatar mutane ne suka halarci wata gagarimar zangar-zangar kyammar launin fata a birnin Boston.
-
Antonio Guterres Ya Yi Suka Kan Barazanar Tsoma Bakin Kasashen Waje A Harkokin Kasar Venezuala
Aug 17, 2017 19:00Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana fatansa na ganin gwamnatin Venezuala da 'yan adawar kasar sun sulhunta tsakaninsu ta hanyar tattaunawa tare da yin kakkausar suka kan duk wata barazanar tsoma bakin kasashen waje a harkokin cikin gidan kasar ta Venezuala.
-
Rasha Ta Zargi Kasashen Amurka Da Birtaniya Da Taimakawa 'Yan Ta'addan Kasar Siriya
Aug 17, 2017 18:59Kasar Rasha ta bukaci gudanar da binciken kasa da kasa kan zargin cewa kasashen Amurka da Birtaniya ne suke mallakawa 'yan ta'addan kasar Siriya makamai masu guba.
-
An Halaka Wani Sojan Amurka A Afganistan
Aug 17, 2017 08:59Rundinar sojin Amurka a Afgnistan ta ce an kashe wani sajan ta a yakin da take da kungiyar 'yan ta'adda ta IS a yankin.
-
Donald Trump: Shugaban Koriya Ta Arewa Mutum Ne Mai Hikima
Aug 17, 2017 06:45Bayan kwashe tsawon watanni ana cacar baki da ma barazanar kai wa juna hari da manyan makamai a tsakanin gwamnatin Amurka da kuma Koriya ta arewa, shugaban kasar ta Amurka ya fito ya jinjina wa shugaban kasar Koriya ta arewa, tare da bayyana shi mutum mai hikima, sakamakon dakatar da harba makamai masu linzami da kasarsa ta shirya yi a kusa da tsibirin Guam.
-
Siriya Ta Zargi Amurka Da Kawayenta Da Taimakon 'Yan Ta'addan Kasar Da Muggan Makamai
Aug 17, 2017 05:37Kasar Siriya ta bayyana cewar Amurka, Birtaniyya da kawayensu suna goyon bayan 'yan ta'addan da suke yaki a kasar ta hanyar taimaka musu da sinadarori masu guba bugu da kari kan nau'oi daban-daban na makamai.
-
MDD Ta Bayyana Aniyarta Na Magance Rikicin Koriya Da Ya Kunno Kai
Aug 17, 2017 05:37Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya bayyana cewar rikicin da a halin yanzu ya kunno kai a tsibirin Koriya wani rikici ne maras tamka tsawon shekarun da suka gabata, don haka MDD a shirye take ta shigo don magance rikicin.
-
Majalisar Iran Ta Amince Da Kudurin Mayar Da Martani Ga Takunkumin Amurka
Aug 13, 2017 17:04'Yan majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran gaba dayansu sun amince da wani kuduri na mayar da martani ga sabbin takunkumin da Amurka ta sanya wa Iran, bugu da kari kan kara kasafin kudin kera makamai masu linzami da dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar suke kerawa don kare kasar daga duk wata barazana ta makiya.
-
Ellison: Trump Ya Yi Shiru kan Harin da Aka Kaiwa Musulmi A Minnesota
Aug 13, 2017 13:45Dan majalisar dokokin kasar Amurka musulmi daga jahar Minnesota ya yi suka kan yadda Trump ya yi gum da bakinsa dangane da harin da aka kai wa cibiya da masallacin musulmi.
-
Kasar Venezuela Ta Maida Martani Ga Barazanar Donald Trump
Aug 12, 2017 09:19Ma'aikatun tsaro da na harkokin wajen kasar Venezuela sun yi Allah wadai da barazanar da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi wa kasarsu.