Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Iran Ta Bukaci Amurka Da Ta Dakatar  Da Sayar Da Makamai Ga 'Masu Goyon Bayan Ta'addanci

    Iran Ta Bukaci Amurka Da Ta Dakatar Da Sayar Da Makamai Ga 'Masu Goyon Bayan Ta'addanci"

    May 23, 2017 05:53

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kirayi Amurka da ta yi watsi da siyasarta ta neman hada fada, tsoma baki cikin harkokin cikin gidan kasashe, sanya tsoron Iran cikin zukatan kasashe da kuma sayar da makamai masu hatsari da manyan masu goyon bayan ayyukan ta'addanci a duniya.

  • Shugaban Kasar Venezuela Nicholas Maduro Ya yi Kakkausar Suka Ga Shuban Amurka

    Shugaban Kasar Venezuela Nicholas Maduro Ya yi Kakkausar Suka Ga Shuban Amurka

    May 22, 2017 19:12

    Shugaban na kasar Venezuela ya soki Amurka da shugabanta ne saboda makarkashiyar da ta ke kitsawa kasarsa.

  • Trump Ya Isa Isra'ila A Ci Gaba Da Ran Gadinsa Na Farko

    Trump Ya Isa Isra'ila A Ci Gaba Da Ran Gadinsa Na Farko

    May 22, 2017 13:15

    A ci gaba da ran gadinsa na farko a wasu kasahen duniya, shugaban Donald Trump na Amurka ya isa Isra'ila a yau Litinin.

  • Kawo Karshen Zaman Taron Birnin Riyad Na Kasar Saudiyya Tsakanin Amurka Da Larabawa

    Kawo Karshen Zaman Taron Birnin Riyad Na Kasar Saudiyya Tsakanin Amurka Da Larabawa

    May 22, 2017 06:17

    A kawo karshen zaman taro tsakanin shugaban kasar Amurka da na kasashen Larabawa da musulmi a cikin daren jiya Lahadi a birnin Riyad na Saudiyya ba tare da cimma wata matsaya kan kawo ci gaba ga kasashen na Larabawa da na musulmi ba.

  • Sharhi: Matsayin Kasar Saudiyya  Wajen Cimma Siyasar  Amurka A Gabas Ta Tsakiya

    Sharhi: Matsayin Kasar Saudiyya Wajen Cimma Siyasar Amurka A Gabas Ta Tsakiya

    May 21, 2017 05:56

    A jiya Asabar 20, Mayun 2017 ne shugaban Amurka Donald Trump ya isa birnin Riyadh, babban birnin kasar Saudiyya a ziyararsa ta farko zuwa wata kasa ta waje tun bayan da ya dare karagar mulkin kasar Amurkan.

  • Amurka Ta Kulla Yerjejeniyar Sayarwa Saudia Makamai Na Dala Billion 460

    Amurka Ta Kulla Yerjejeniyar Sayarwa Saudia Makamai Na Dala Billion 460

    May 20, 2017 17:23

    Fadar white hause ta bada sanarwan cewa shugaba Donal Trump wanda a halin yanzu yake ziyarai aiki a kasra Saudia ya kulla wasu yerjeniyoyi na sayarwa ita saudia makamai wadanda suka kai dalar Amurka billion 460.

  • Amurka : Trump Zai Yi Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    Amurka : Trump Zai Yi Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    May 18, 2017 14:10

    Amurka ta ce zata yi aiki da yarjejeniyar nukiliyar da mayan kasashen duniya suka cimma da Iran karkashin gwamnatin tsohon shugaba Barack Obama.

  • Bayanai Na Ci Gaba Da Fitowa Kan Dalilin Korar Shugaban FBI Da Trump Yayi

    Bayanai Na Ci Gaba Da Fitowa Kan Dalilin Korar Shugaban FBI Da Trump Yayi

    May 17, 2017 05:51

    Bayanai na ci gaba da fitowa dangane da dalilan da suka sanya shugaban Amurka Donald Trump ya kori shugaban Hukumar Kula Da Manyan Laifuffuka ta Amurkan (FBI) James Comey a kwanakin baya da har ya zuwa yanzu yake ci gaba da fuskantar mayar da martani.

  • Kwamitin Tsaro Zai Dauki Matakai Kan Koriya Ta Arewa

    Kwamitin Tsaro Zai Dauki Matakai Kan Koriya Ta Arewa

    May 16, 2017 05:46

    Kwamitin tsaro na MDD ya yi Allah wadai da kakkausar murya dangane da gwajin makamin mai linzamin da Koriya ta Arewa ta yi a baya bayan nan, tare da shan alwashin daukan kwararan matakai kan gwamnatin ta Pyongyang.

  • Amurka : Ana Zargin Trump Da Kwarmatawa Rasha Bayanai

    Amurka : Ana Zargin Trump Da Kwarmatawa Rasha Bayanai

    May 16, 2017 05:45

    Shugaba Donald Trump na Amurka na fuskantar wani babban zargi, na cewa ya fallasawa Rasha da wasu bayanai wanda ba kasafai ake son kowa ya san da su ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS