Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Sharhi:Manufar Sarkin Saudiya Na Gayyatar Shugabani 17 Zuwa Birnin Riyad

    Sharhi:Manufar Sarkin Saudiya Na Gayyatar Shugabani 17 Zuwa Birnin Riyad

    May 13, 2017 06:45

    Sarkin Saudiya Salman bn Abdul-Aziz ya tura goron gayyana ga Shugabanin kasashen musulmi 17 domin su gana da Shugaban kasar Amurka Donal Trump a birnin Riyad.

  • Amurka : Trump Ya Ja Kunnan Tsohon Shugaban FBI Kan Fallasa Bayanai

    Amurka : Trump Ya Ja Kunnan Tsohon Shugaban FBI Kan Fallasa Bayanai

    May 12, 2017 18:09

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya ja kunnan tsohon shugaban hukumar binciken miyagun laifuka ta kasar FBI da ya kora wato James Comey kada ya yi wani bayyani ga manema labarai .

  • Trump Ya Sallami Shugaban FBI, A Lokacin Da Yake Son Fadada Bincike Kan Rasha

    Trump Ya Sallami Shugaban FBI, A Lokacin Da Yake Son Fadada Bincike Kan Rasha

    May 11, 2017 05:49

    Wata majiyar majalisar kasar Amurka ta bayyana cewar shugaban kasar Donald Trump ya sallami shugaban hukumar binciken manyan laifuka ta Amurka (FBI), James Comey ne a daidai lokacin da yake shirin fadada binciken da hukumar tasa take yi kan rawar da kasar Rasha ta taka a zaben shugaban kasar da ya gabata.

  • Kyamar Musulunci Ta Karu Da Kashi 57 Cikin Dari A Amurka

    Kyamar Musulunci Ta Karu Da Kashi 57 Cikin Dari A Amurka

    May 10, 2017 19:23

    Babbar cibiyar musulmi a kasar Amurka ta fitar da wani rahoto da ke nuni da cewa kyamar musulmi ta karu a kasar a cikin wannan shekara.

  • Mutane 50 Ne Su ka Mutu Da Kuma jikkata A Cikin Sa'oi 24 A Amurka Saboda Harbe-harbe.

    Mutane 50 Ne Su ka Mutu Da Kuma jikkata A Cikin Sa'oi 24 A Amurka Saboda Harbe-harbe.

    May 10, 2017 12:01

    Cibiyar Da Take Kididdiga Tashin hankali a Amurka ta ce; A cikin sa'oi 24 da su ka gabata mutanen da su ka mutu da kuma jikkata sun kai 52.

  • Rasha Na Zawarcin Amurka Don Shawo Kan Rikicin Syria

    Rasha Na Zawarcin Amurka Don Shawo Kan Rikicin Syria

    May 10, 2017 05:49

    A wani lokaci a wannan Laraba ce ake sa ran ministan harkokin wajen Rasha Sergio Lavrov zai kai ziyarci birnin Washington domin tattaunawa da mahukuntan Amurka kan batun rikicin kasar Syria.

  • Amurka : Trump Ya Kori Shugaban Hukumar FBI

    Amurka : Trump Ya Kori Shugaban Hukumar FBI

    May 10, 2017 05:48

    Shugaban Amurka Donald Trump ya kori shugaban hukumar binciken manyan laifukan kasar FBI James Comey, wanda tuni hakan ya haifar da kace-nace a kasar.

  • Paparoma Ya Soki Amfani Da Sunan 'Uwa' Da Amurka Ta Yi Ga Bomb Din Da Ta Kai Hari Afghanistan

    Paparoma Ya Soki Amfani Da Sunan 'Uwa' Da Amurka Ta Yi Ga Bomb Din Da Ta Kai Hari Afghanistan

    May 07, 2017 18:13

    Shugaban mabiyar darikar katolika ta duniya Paparoma Francis yayi Allah wadai da amfani da kalmar "Uwa" (Mother) da Amurka ta yi wajen sanya wa bomb din nan da ta yi amfani da shi a kasar Afghanistan a kwanakin baya.

  • An Hallaka Sojin Amurka A Somaliya

    An Hallaka Sojin Amurka A Somaliya

    May 05, 2017 17:45

    Wani sojin Amurka guda ya hallaka a wani yanki dake yammacin birnin Magadushu fadar milkin kasar Somaliya

  • Al-Qa'ida Ta Sanar Da Alakar Dake Tsakaninta Da Amurka Da Saudiyya Cikin Yakin Yemen

    Al-Qa'ida Ta Sanar Da Alakar Dake Tsakaninta Da Amurka Da Saudiyya Cikin Yakin Yemen

    May 02, 2017 11:16

    Shugaban kungiyar Al-Qa'ida a kasar Yemen, Qasim al-Rimi, ya bayyana cewar a lokuta da dama dakarunsu suna fada kafada da kafada da dakarun sa kai da suke samun goyon bayan Amurka da Saudiyya da kuma magoya bayan tsohon shugaban kasar Yemen din Abd Rabbuh Mansur Hadi wajen yakan dakarun kungiyar Ansarullah da aka fi sani da 'yan Houthi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS