Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

barjam

  • Rauhani Da Macron Sun Tattauna Batun Yarjejeniyar Shirin Iran Na Nukiliya

    Rauhani Da Macron Sun Tattauna Batun Yarjejeniyar Shirin Iran Na Nukiliya

    Apr 30, 2018 06:46

    Shugabannin kasashen Iran da Faransa sun tattauna ta wayar tarho kan muhimman batutuwa da suka shafi alaka tsakanin kasashen biyu, da kuma batun yarjejeniyar shirin Iran na nukiliya.

  • Na'ibin Limamin Juma'ar Tehran: Shekaru 40 Kenan Al'ummar Iran Suke Tinkarar Ma'abota Girman Kai

    Na'ibin Limamin Juma'ar Tehran: Shekaru 40 Kenan Al'ummar Iran Suke Tinkarar Ma'abota Girman Kai

    Apr 27, 2018 16:07

    Wanda ya jagoranci sallar Juma'ar birnin Tehran ya bayyana cewar shekaru 40 kenan al'ummar Iran suka tsaya kyam wajen tinkarar girman kai da son mulkin mallakar Amurka, kuma a nan gaba ma za su ci gaba da yin hakan.

  • Kasar Jamus Ta Ce Tana Goyon Bayan Yerjejeniyar Nukliya Da Iran

    Kasar Jamus Ta Ce Tana Goyon Bayan Yerjejeniyar Nukliya Da Iran

    Apr 26, 2018 11:53

    Ministan harkokin wajen kasar Jamus ya kara jaddada cewa gwamnatinsa tana goyon bayan yerjejeniyar Nukliyar da aka cimma tare da Iran duk tare da irin adawar da gwamnatin Amurka take da ita.

  • Zarif: Matukar Amurka Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya, Iran Ba Za Ta Girmama Yarjejeniyar Ba

    Zarif: Matukar Amurka Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya, Iran Ba Za Ta Girmama Yarjejeniyar Ba

    Apr 25, 2018 05:26

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar matukar dai Amurka ta fice daga yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma da ita, to kuwa Iran ba ta ganin ya zama wajibi a kanta ta ci gaba da girmama yarjejeniyar, sannan kuma za ta dawo tace sinadarin uranium din da take yi a baya.

  • MDD Ta Sake Jaddada Muhimmancin Mutunta Yerjejeniyar Nukliyar Kasar Iran

    MDD Ta Sake Jaddada Muhimmancin Mutunta Yerjejeniyar Nukliyar Kasar Iran

    Apr 23, 2018 07:15

    Babban sakataren Majalisar dinkin duniya Antonio Guteres, a wani taron da ya halatta a birnin Swizland a jiya Lahadi ya kara jaddada muhimmancin mutunta yerjejeniyar da kasar Iran ta cimma da manya manyan kasashen duniya kan shirinta na makamashin Nukliya.

  • PEW: Musulunci Zai Zama Addini Mafi Girma A Duniya A Shekarar 2070

    PEW: Musulunci Zai Zama Addini Mafi Girma A Duniya A Shekarar 2070

    Mar 15, 2018 05:37

    Wata cibiyar bincike da hasashe a kasar Amurka ta bayyana cewa addinin muslunci zai zama addini mafi girma a duniya daga zuwa 2070.

  • Yukiya Amano Ya Jaddada Cewa Iran Tana Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya

    Yukiya Amano Ya Jaddada Cewa Iran Tana Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya

    Mar 06, 2018 06:30

    Shugaban hukumar makamashi ta kasa da kasa Yukiya Amano ya ce; Fiye da shekaru biyu kenan da hukumar take sanya idanu kusa da kuma akan aiki da yarjejeniyar ta Nukiliya.

  • Zarif: Dole Ne Kasashen Turai Su Matsa Lamba Kan Amurka Domin Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya

    Zarif: Dole Ne Kasashen Turai Su Matsa Lamba Kan Amurka Domin Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya

    Mar 05, 2018 17:21

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dr. Muhammad Jawad zarif ya bayyana cewa, dole ne kasashen turai su matsa lamba kan Amurka domin ta aiwatar da yarjejeniyar nukiliya da ak cimmawa tsakanin Iran da manyan kasashen duniya.

  • Sharhi: Hukumar IAEA Ta Ce Iran Tana Mutunta Yarjejeniyar Nukilya

    Sharhi: Hukumar IAEA Ta Ce Iran Tana Mutunta Yarjejeniyar Nukilya

    Feb 23, 2018 05:59

    Shugaban Hukumar kula da makamashin nukilya ta duniya Yukiya Amano, ya tabbatar da cewa Iran tana mutunta yarjejeniyar nukiliya da aka cimmawa tare da ita da manyan kasashen duniya.

  • John Kerry Ya Mayar Wa Netanyahu Da Martani Kan Yarjejeniyar Shirin Nukiliya Na Iran

    John Kerry Ya Mayar Wa Netanyahu Da Martani Kan Yarjejeniyar Shirin Nukiliya Na Iran

    Feb 19, 2018 06:31

    Tsohon sakataren harkokin wajen Amurka John Kerry, ya mayar wa firayi ministan Haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu da martani kan batun yarjejeniyar shirin Iran na nukiliya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS