-
Faransa Ta Soki Yadda Kasar Italiya Ta Ki Karbar 'Yan Gudun Hijira Da Suke Fuskantar Nutsewa A Ruwa
Jun 12, 2018 19:09Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya bayyana abin da Italiyan ta yi da cewa rashin sanin ya-kamata ne.
-
Saudiyya : Wani Bafaranshe Ya Kashe Kansa Bayan Ya Fado Daga Saman Ka'aba
Jun 09, 2018 18:20Wani mutum dan asalin kasar Faransa ya kashe kansa ta hanyar fadowa daga kololuwar masallacin Ka'aba a Makkah.
-
Faransa : Mutane 4 Sun Jikkata Sanadiyyar Tashin Bom A Wani Wurin Ajiyar Kayaki
Jun 06, 2018 19:10Mutane akalla 4 ne yan sanda a kasar Faransa suka tabbatar da jikatansu sanadiyar tashin bom a wani dakin ajiyar kayakin gona a birnin Strasbourg.
-
An Fara Taron Sasanta 'Yan Libiya A Faransa
May 29, 2018 11:20Yau Talata, an fara wani babban taron muhawara a birnin Paris mai manufar sasanta 'yan Libiya, da zumar samar da hanyoyin shirya zabukan kasar kafin karshen wannan shekara.
-
Faransa : An Karrama Dan Malin Da Ya Ceto Karamnin Yaro
May 28, 2018 11:09Shugaba Emanuelle Macron, na Faransa ya karama dan ci-rani nan na kasar Mali, sakamakon kwazon da ya nuna wajen hawa wani bene domin ceto wani karamin yaro da ya makale.
-
Faransa : Macron Ya Yi Kiran Zuba Jari A Rasha
May 25, 2018 15:21Shugaba Emmanuel Macron, na Faransa ya yi kira ga kamfanonin kasarsa akan su kara zuba jari a Rasha, musamman a bangaren da suka fio karfi kamar abincin na safarawa da harkokin sarararin samaniya da kuma kayan lataroni.
-
Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Gama Gari Na Kin Jinin Gwamnati A Faransa
May 22, 2018 11:05Bayan tsunduma cikin yajin aiki, ma'aikatan kasar Faransa suna gudanar da zanga-zangar kin jinin gwamnati a gariruwa sama da 140 na kasar a wannan Talata.
-
Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Gama Gari Na Kin Jinin Gwamnati A Faransa
May 22, 2018 10:59Bayan tsunduma cikin yajin aiki, ma'aikatan kasar Faransa suna gudanar da zanga-zangar kin jinin gwamnati a garuruwa sama da 140 na kasar a wannan Talata.
-
Gwamnatin Libiya Da Ke Tabruk Ta Nuna Rashin Amincewarta Da Shawarar Kasar Faransa
May 20, 2018 12:18Kakakin Majalisar Dokokin Libiya da ke da matsuguni a garin Tabruk ya bayyana rashin amincewarsu da shawarar da kasar Faransa ta gabatar a matsayin hanyar warware dambaruwar siyasar kasar.
-
Duniya Na Ci Gaba Da Yin Tir Da Zubar Da Jini A Gaza
May 15, 2018 05:49A daidai lokacin da yahudawan mamaya na Israila da Amurka ke murnar maida ofishin jakadancin Amurkar a birnin Kudus, kasashen duniya na ci gaba da yin allawadai da abunda wasunsu suka danganta da kisan kiyashi a Gaza.