-
Iraki: An Rataye 'Yan Ta'adda 36 Kan Kisan Mutane 1700
Aug 23, 2016 00:53A ranar Lahadi 21 ga wata Agusta 2016, ma'aikatar shari'a a kasar Iraki ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya a kan mutane 36, wadanda suke da hannu a kisan gillar da aka yi wa daliban makarantar soji ta Sabaikar su 1700 a cikin watan Yulin shekara ta 2014, a lokacin da 'yan ta'addan ISIS suka shiga cikin lardin Salahuddin.
-
Gwamnatin Kasar Iraqi Ta Rataya Mutane 36 Bayan An Yake Masu hukuncin Kisa Kan Kisan Sojojin Kasar
Aug 22, 2016 01:53Gwamnatin kasar Iraqi ta bada sanarwan rataye yan ta'adda 36 bayan da wata kotu ta same su da laifin kashe sojojin kasar a wani harin da suka kai masu a arewacin Bagdaza shekaru biyu da suka gabata.
-
An hallaka wasu daga cikin shugabanin kungiyar IS a arewacin Iraki
Aug 21, 2016 01:15Harin da Jiragen yakin kasar Iraki suka kai a Garin Mosil ya yi sanadiyar hallaka wasu daga cikin shugabanin IS
-
Dakarun Pishmarge Na Kurdawan Kasar Iraqi Sun Bude Daga A Birnin Musil
Aug 16, 2016 02:24Dakarun Peshmerga na kudawan kasar Iraqi sun bude daga da mayakan Daesh a kusa da birnin Musil
-
Nuri Al-Maliki: Saudiyya Ita Ce Tushen Ayyukan Ta'addanci Da Wajibi Ne A Dau Mataki Kanta
Aug 14, 2016 12:52Tsohon firayi ministan kasar Iraki Nuri al-Maliki ya bayyana kasar Saudiyya a matsayin tushe kana kuma mabubbugar ta'addanci wanda wajibi ne kasashen duniya su dau mataki kanta
-
Tashin Bom ya yi sanadiyar mutuwa da jikkata wasu Mutane a Kudancin Iraki
Aug 11, 2016 13:49Kimanin Mutane uku ne suka rasa rayukansu sanadiyar tashin wata mota shake da bama-bamai a kudancin Iraki.
-
Halakar 'Yan Kungiyar Ta'addanci Ta Da'ish Masu Yawa A Lardin Anbar Na Kasar Iraki
Aug 06, 2016 06:53A Ci gaba da farmakin da sojojin gwamnatin Iraki da hadin gwiwar dakaruin sa-kai ke kai wa kan yankunan yammacin kasar sun yi nasarar halaka 'yan ta'addan kungiyar Da'ish masu kafirta musulmi da dama.
-
Iraki : An Raunana (IS) A Mosul, Inji Amurka
Aug 04, 2016 01:12Ma'aikatar tsaron Amurka, Pantagone ta ce an karya laggon kungiyar (IS), sannan kungiyar na nuna kasawa a Mosul birnin na biyu na kasar Iraki wanda ke zamen tungar 'yan ta'adan.
-
Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Kimanin 180 Ne Suka Halaka A Lardin Anbar Na Kasar Iraki
Aug 02, 2016 13:32A kwanaki biyu da sojojin gwamnatin Iraki da dakarun sa- kai na kasar suka kwashe suna dauki ba dadii da 'yan ta'addan kungiyar Da'ish a Tsibirin Khalidiyya da ke lardin Anbar sun yi nasarar halaka 'yan ta'adda kimanin 180 tare da 'yantar da Tsibirin.
-
Iraki : Kwamandojin (IS) Sun Gudu Tare Da Iyalensu
Jul 31, 2016 09:58Hukumomi a kasar Iraki sun sanar da cewa kwamandojin kungiyar 'yan ta'ada ta (IS) sun gudu tare da iyalansu daga birnin Mosul.