-
Gwamnatin Iraki Ta Jaddada Bukatar Ficewar Sojojin Turkiyya Daga Cikin Kasarta
Jul 25, 2016 13:42Ministan harkokin wajen kasar Iraki ya jaddada bukatar ganin gwamnatin Turkiyya ta hanzarta janye sojojinta da suke mamaye da wani yankin kasar Iraki tun a watan Disamban shekarar da ta gabata.
-
Iraki: Harin Ta'addanci Ya ci Rayukan Mutane 6 A Kusa Da Birnin Bagadaza.
Jul 24, 2016 14:39A kalla mutane shida ne su ka kwanta dama, a wani harin ta'addanci da kungiyar Da'esh ta dauki nauyin kaiwa a kusa da birnin Bagadaza na kasar Iraki.
-
Yanayin Tsaro Da Koma Harkokin Siyasa A Dai Dai LokacinDa Sojojin Iraqi Suke Kokarin Qatar Birnin Musil.
Jul 22, 2016 01:07Amurla zata aike da karin sojoji zuwa kasar Iraqi don kwatar birnin Musil daga hannun Daesh
-
An Kashe Wani Babban Kwamandan (IS) A Iraki
Jul 14, 2016 07:27An kashe wani babban kwamandan 'yan ta'adan (IS), mai suna Omar al-Shishani a kasar Iraqi kamar yadda wata kafar labaran 'yan ta'adan mai suna Amaq ta sanar.
-
Iraki : Dan Kunar bakin Wake Ya Kashe Mutane 7
Jul 12, 2016 06:48Rahotanni daga Iraki na cewa wani dan kunar bakin wake ya kashe mutane bakwai a Bagadaza babban birnin kasar.
-
Cibiyar Azhar Ta Fito Ta Yi Allawadai Da Harin Yankin Karada Na Kasar Iraki
Jul 11, 2016 11:54Daga karshe dai cibiyar Azhar ta kasar Masar ta fito ta yi Allawadi da harin ta'addancin da 'yan ta'addan takfiriyyah wahabiyyah na ISIS suka kai a yankin Karada na birnin Bagadaza, bayan shudewar mako guda da faruwar lamarin.
-
Sakataren Tsaron Amurka Na Ziyara A Iraki
Jul 11, 2016 08:08Yau Litinin, sakataren tsaron Amurka, Ashton Carter ya isa birnin Bagadaza na Iraki inda zai tattaunawa da firayi minista Haider al-Abadi akan yaki da kasar keyi da 'yan ta'ada na (IS).
-
Kungiyar Ta'addanci Ta ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Yankin Balad A Iraki
Jul 09, 2016 01:20Kungiyar 'yan ta'adda masu dauke da akidar takfiriyyah wahabiyyah ta ISIS, ta sanar da cewa ita ce ta kai harin bam a jiya a kusa da hubbaren Sayyid Muhammad Bin Imam Alhadi (AS) jikan manzon Allah (SAW) da ke yankin Balad a kusa da birnin Bagadaza.
-
Harin Ta'addanci A Hubbaren Iyalan Gidan Manzon Allah {s.a.w} A Kasar Iraki
Jul 08, 2016 03:15Wasu gungun 'yan ta'adda sun farma hubbaren daya daga cikin jikokin Manzon Allah {s.a.w} a garin Balad da ke lardin Salahuddeen na kasar Iraki, inda suka kashe mutane akalla 35 tare da jikkata wasu fiye da 60 na daban.
-
An Fara Zaman Makoki A Iraki
Jul 04, 2016 00:32An fara zaman makokin kwana uku a kasar Iraki, bayan kazamin harin da aka kai kan wani gidan abinci a Bagadaza babban birnin kasar, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane 119.