-
Ko kunsan (22) Na 22 ga watan Farvaddeen shekara 1395 Hijira Shamsia.
Apr 10, 2016 07:09Yau Lahadi 22-Farvaddeen-1395 H.Sh=02-Rajab-1437H.K.=10-Afrilu-2016M.
-
Ko kunsan (21) Na 21 ga watan Farvaddeen shekara 1395 Hijira Shamsia.
Apr 10, 2016 06:59Yau Asabar 21-Farvaddeen-1395 H.Sh=01-Rajab-1437H.K.=09-Afrilu-2016M.
-
Ko kunsan (24) Na 24 ga watan Farvaddeen shekara 1395 Hijira Shamsia.
Apr 10, 2016 07:19Yau Talata 24-Farvaddeen-1395 H.Sh=04-Rajab-1437H.K.=12-Afrilu-2016M.
-
Ministan Tsaron Iran Ya Kirayi Gwamnatin Amurka Da Ta Daina Goyon Bayan Ayyukan Ta'addanci
Apr 09, 2016 23:24Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da zargin sakataren harkokin wajen Amurka John Kerry na cewa tana barazana ga tsaron yankin Gabas ta tsakiya tana mai cewa wajibi ne Amurka ta daina goyon bayan kungiyoyin 'yan ta'adda sannan kuma ta fice daga yanki matukar dai tana son taimakon tsaron yankin ne.
-
Dakarun Iran Sun Yi Watsi Da Tayin John Kerry Na Tattaunawa Kan Makamai Masu Linzami Na Iran
Apr 08, 2016 12:12Mukaddashin babban hafsan hafsoshin sojojin Iran Birgediya Janar Massoud Jazayeri yayi watsi da bukatar sakataren harkokin wajen kasar Amurka John Kerry na tattaunawa da Iran kan shirin makamanta masu linzami yana mai kiran ma'aikatar harkokin wajen na Iran da su mayar da masa da martani mai karfin gaske.
-
Ayat. Emami Kashani: Makiya Na Neman Bangaren Raunin Al'ummar Iran Ne Don Cutar Da Su
Apr 08, 2016 10:55Ayatullah Muhammad Emami Kashani, daya daga cikin mataimakan limamin Juma'ar birnin Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya ja kunnen al'ummar kasar da su yi taka tsantsan dangane da ci gaba da kokarin makiyansu na ganin sun cutar da su a duk lokacin da suka sami wata dama.
-
Kwamadan IRGC Na Iran: Iran Ba Za Ta Taba Bari A Rarraba Wata Kasar Musulmi Ba
Apr 06, 2016 00:41Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci Manjo Janar Muhammad Ali Jafari ya bayyana cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta ci gaba da goyon bayan gwamnatin kasar Siriya a fadar da take yi da 'yan ta'adda yana mai jan kunnen cewa Iran ba za ta taba bari a raba wata kasar musulmi ba.
-
Ko Kunsan Na (20) 20 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Apr 04, 2016 14:19Yau Jumma”a 20– Farvaddeen -1395 H.SH=29 - Jamada-Thani-1437H.K.=08-Afril-2016M
-
Ko Kunsan Na (19) 19 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Apr 04, 2016 14:11Yau Alhamis 19– Farvaddeen -1395 H.SH=28 - Jamada-Thani-1437H.K.=07-Afril-2016M
-
Ko Kunsan Na (18) 18 Ga Watan Farvaddeen Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Apr 04, 2016 14:05Yau Laraba 18– Farvaddeen -1395 H.SH=27 - Jamada-Thani-1437H.K.=06-Afril-2016M.