Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • An Fara Bukukuwan Cika Shekaru 40 Da Nasarar Juyin Juya Halin Musulunci A Nan Iran

    An Fara Bukukuwan Cika Shekaru 40 Da Nasarar Juyin Juya Halin Musulunci A Nan Iran

    Feb 01, 2019 19:09

    Limamin da ya jagoranci sallar Jumma;a a nan tehran Aya. Imammi Khashani ya bukaci mutanen kasar Iran su fito konsu da kwarkotansu a ranar 22 ga watan Bahman na wannan shekara don nuna goyon bayansu ga juyin juya halin musulunci a nan Iran.

  • Jamus: Kasashen Turai Sun Kaddamar Da Kafar Sadarwa Ta Kasuwanci Da Kasar Iran

    Jamus: Kasashen Turai Sun Kaddamar Da Kafar Sadarwa Ta Kasuwanci Da Kasar Iran

    Feb 01, 2019 15:57

    Bayan an dade ana jira, daga karshe kasashen Turai sun kaddamar da kafar sadarwa ta kasuwanci tsakaninsu da JMI a yau Alhamis.

  • EU Ta Kafa Sabon Shirin Cinikaya Da Iran, Na Kaucewa Takunkuman Amurka

    EU Ta Kafa Sabon Shirin Cinikaya Da Iran, Na Kaucewa Takunkuman Amurka

    Feb 01, 2019 05:17

    Kungiyar tarayya ta kafa wani sabon shiri na cinikaya da Iran, wanda zai kaucewa takunkuman da Amurka ta kakaba wa Iran din bayan data fice daga yarjejeniyar nukiliya.

  • Iran Ta Gargadi Kasashen Turai Game Da Yarjejjeniyar Nukiya.

    Iran Ta Gargadi Kasashen Turai Game Da Yarjejjeniyar Nukiya.

    Jan 31, 2019 07:30

    A yayin da kungiyar tarayyar turai ke da'awar cewa nan ba da jimawa ba za ta samar da wata hanyar saukaka mu'amalar kasuwanci da kasar Iran, hukumomin birnin Tehran sun gargadi kungiyar da rashin cika alkawari.

  • Assad Ya Yaba Wa Yarjejeniyoyin Da Iran Da Siriya Suka Cimma

    Assad Ya Yaba Wa Yarjejeniyoyin Da Iran Da Siriya Suka Cimma

    Jan 29, 2019 14:25

    Shugaba Bachar al-Assad, na Siriya ya jinjina wa yarjejeniyar kasuwancin da kasarsa ta cimma da Jamhuriya Musulinci ta Iran.

  • Faransa Ta Bukaci Iran Ta Dakatar Da Shirinta Na Makamai Masu Linzami

    Faransa Ta Bukaci Iran Ta Dakatar Da Shirinta Na Makamai Masu Linzami

    Jan 25, 2019 19:16

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Faransa ta bada sanarwan cewa shirin makamai masu linzami na kasar Iran barazana ne gareta, don haka ne dole Iran ta dakatar da shirin ko kuma ta dora mata takunkumai masu tsanani

  • Gwamnatin Amurka Ta Kara Yawan Kamfanonin Kasar Iran Da Ta Dorawa Takunkuman Tattalin Arziki.

    Gwamnatin Amurka Ta Kara Yawan Kamfanonin Kasar Iran Da Ta Dorawa Takunkuman Tattalin Arziki.

    Jan 24, 2019 19:25

    Ma'aikatar kudi ko baitul Malin Amurka ta bada sanarwan kara wasu kamfanonin jaragen sama mallalin iraniyawa cikin jerin wadanda ta dorawa takunkumi a yau Alhamis.

  • An Saki 'Yar Jaridar Press Tv Marzieh Hashemi

    An Saki 'Yar Jaridar Press Tv Marzieh Hashemi

    Jan 24, 2019 07:05

    Shugaban hukumar gidan Radio da Talabijin dake watsa shirye-shiryenta na bangaren kasashen waje na kasar Iran ya yi murna da sakin da aka yiwa Marzieh Hashemi 'yar jaridar tashar talabijin na Press Tv, sannan ya tabbatar da cewa tilastawar da Al'ummar Duniya ta yi wa gwamnatin Amurka shi ya sanya ta sako 'yar jaridar.

  • Taron Gurgunta Iran A Kasar Poland Yana Rushewa Tun Ba'a Gabatar Da Shi Ba

    Taron Gurgunta Iran A Kasar Poland Yana Rushewa Tun Ba'a Gabatar Da Shi Ba

    Jan 23, 2019 07:11

    Gwamnatin kasar Amurka, a ci gaba da shirinta na gurgunta gwamnatin JMI zata gudanar da taro ta musamman a birnin Waso na kasar Poaland daga ranar 13 zuwa 14 na watan Febreru mai kamawa.

  • MDD Ta Nuna Damuwarta Da Takunkuman Da Amurka Ta Dorawa Iran

    MDD Ta Nuna Damuwarta Da Takunkuman Da Amurka Ta Dorawa Iran

    Jan 21, 2019 11:57

    Shugaban ofishin jakadancin MDD a birnin Tehran ya bayyana damuwar MDD da takunkuman da Amurka ta dorawa JMI.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS