-
Ko Kun San Na (282) laraba 06 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Dec 20, 2017 03:35Yau Laraba 06-Day -1396H.SH=08-R-Thani-1439H.K.= 27-Decemba-2017M.
-
Ko Kun San Na (281) Talata 05 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Dec 20, 2017 03:33Yau Talata 05-Day -1396H.SH=07-R-Thani-1439H.K.= 26-Decemba-2017M
-
Ko Kun San Na (280) Litinin 04 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Dec 20, 2017 03:30Yau Litinin 04-Day -1396H.SH=06-R-Thani-1439H.K.= 25-Decemba-2017M.
-
A Yau Laraba Ne Za A Gudanar Da Taron Tattaunawa Karo Na 4 Tsakanin Faransa Da Iran
Dec 20, 2017 02:50A yau Laraba ne mataimkain ministan harkokin wajen kasar Iran a bangaren sharia Abbas Araqchi zai fara tattaunawa karo na 4 tsakanin Faransa da Iran a birnin Paris.
-
Iran A Mako – 21-12-2017
Dec 19, 2017 03:33Masu saurare assalamu alaikum barkanmu da warhaka da kuma sake saduwa cikin wani sabon shirin Iran A Mako shirin da ni Muhammad Awwal Bauchi na saba gabatar muku da shi a kowane mako inda muke leko muku wasu daga cikin batutuwa masu muhimmanci da suka faru a Iran cikin mako da fatan masu saurare suna cikin koshin lafiya kuma za su kasance tare da mu tun daga farkon shirin har zuwa karshensa.
-
Iran Ta Yi Allah Wadai Da Hawa Kujerar Nakin Da Amurka Ta Yi Kan Qudus
Dec 19, 2017 02:05Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi kakkausar suka da kuma Allah wadai da hawa kujerar nakin da Amurka ta yi dangane da kudurin Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniay da ya bukaci Amurkan da ta janye sanarwar da ta yi na amincewa da birnin Kudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
Iran A Mako – 23-09-1396
Dec 19, 2017 01:14Iran A Mako – 23-09-1396
-
Iran A Mako – 19-05-1396
Dec 19, 2017 01:01Iran A Mako – 19-05-1396
-
Babban Sakataren MDD Ya Maida Martani Ga Kafafen Yada Labaran Amurka Dangane Da Shirin Nukliyar Kasar Iran
Dec 18, 2017 15:42Babban saktaren Majalisar dinkin duniya Antonio Guteres ya musanta labaran da kafafen yada labaran Amurka suka yada na cewa Iran ta sabawa kudurin MDD na 2231 kan shirin Nukliyar kasar.
-
Zarif:Iran Za Ta Kai Karar Amurka A Gaban MDD
Dec 17, 2017 03:07Ministan harakokin wajen Iran ya tabbatar da cewa Jamhuriyar musulinci ta Iran za ta shigar da karar Amurka a gaban Majalisar dinkin Duniya kan da'awar da wakiliyar Amurka a MDD ta yi na cewa Iran din na bawa kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen makamai.