Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kamaru

  • Commonwealth Ta Yi Kiran A Magance Rikicin Da Ya Kunno Kai A Kamaru Cikin Ruwan Sanyi

    Commonwealth Ta Yi Kiran A Magance Rikicin Da Ya Kunno Kai A Kamaru Cikin Ruwan Sanyi

    Dec 23, 2017 05:23

    Babbar sakatariyar kungiyar kasashen renon Ingila (Commonwealth), Patricia Scotland, ta kirayi gwamnatin kasar Kamaru da ta dau matakan ruwan sanyi da kuma tattaunawa wajen magance rikicin da ya kunno kai a yankunan da suke magana da harshen Turancin Ingila na kasar.

  • Kotun Daukaka Kara Ta Wanke Dan Rahoton RFI

    Kotun Daukaka Kara Ta Wanke Dan Rahoton RFI

    Dec 22, 2017 12:08

    kotun daukaka kara ta sojin Kamaru ta wanke wakilin sashen Hausa na radiyon France International RFI Ahmad Abba daga dukkanin zarge-zargen da ake masa.

  • Kamaru : An Kashe Jami'an Tsaro Hudu A Kudu Maso Yamma

    Kamaru : An Kashe Jami'an Tsaro Hudu A Kudu Maso Yamma

    Dec 19, 2017 11:04

    Rahotanni daga Kamaru na cewa jami'an tsaron kasar na Jandarma hudu ne suka rasa rayukansu a wani hari da aka kai masu a yankin masu magana da harshen turancin Ingilishi a Kudu maso yammacin kasar.

  • Mutane Biyu Ne Suka Mutu Sanadiyar Tashin Bom A Cikin Masallaci A Kamaru

    Mutane Biyu Ne Suka Mutu Sanadiyar Tashin Bom A Cikin Masallaci A Kamaru

    Dec 12, 2017 06:26

    Akalla mutane biyu ne suka rasa rayukansu sanadiyyar tashin bom a cikin masallaci a garin Kerawa da ke kan iyaka da tarayyar Nigeria a arewacin Kamaru.

  • Najeriya Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Dunkulalliyar Kasar Kamaru

    Najeriya Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Dunkulalliyar Kasar Kamaru

    Dec 08, 2017 19:03

    A yau juma'a ne dan sakon musamman na kasar Najeriya zuwa kasar Kamaru Lavan Aba Gashagar ya gana da shugaban kasar Kamaru tare da jaddada masa goyon bayan Najeriya akan fadan da gwamnatinsa ke yi da yan aware.

  • M.D.D Ta Yi Gargadi Kan Cin Zarafin Bil-Adama Da Sunan Yaki Da Ta'addanci A Kasar Kamaru

    M.D.D Ta Yi Gargadi Kan Cin Zarafin Bil-Adama Da Sunan Yaki Da Ta'addanci A Kasar Kamaru

    Dec 08, 2017 06:19

    Kwamitin Yaki da Cin zarafin Bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan cin zarafin bil-Adama da jami'an tsaron Kamaru suke yi da sunan yaki da ta'addanci a yankunan da ake magana da harshen Turanci a kasar.

  • Kamaru : A Shirye Mu Ke Mu Murkushe 'Yan A Ware_ Sojoji

    Kamaru : A Shirye Mu Ke Mu Murkushe 'Yan A Ware_ Sojoji

    Dec 03, 2017 05:53

    Rundinar sojin Kamaru ta ce a shirye ta ke ta aiwatar da umurnin shugaban kasar Paul Biya na murkushe 'yan a ware a yankin masu amfani da turancin Ingilishi, a cewar ministan tsaro kasar, Joseph Beti Assomo.

  • Shugaban Kamaru Ya Sha Alwashin Kawo Karshen Shirin 'Yan Aware Na Yankin Masu Magana Da Harshen Turanci

    Shugaban Kamaru Ya Sha Alwashin Kawo Karshen Shirin 'Yan Aware Na Yankin Masu Magana Da Harshen Turanci

    Dec 02, 2017 11:46

    Shugaban kasar Kamaru, Paul Biya, ya bayyana 'yan awaren yankin masu magana da harshen turancin Ingila na kasar a matsayin masu laifi yana mai shan alwashin kawo karshen shirinsu na aware da balle yankin daga kasar Kamarun.

  • Shugaban Kamaru Ya Gargadi Masu Son Ballewa Daga Kasar

    Shugaban Kamaru Ya Gargadi Masu Son Ballewa Daga Kasar

    Dec 01, 2017 18:04

    Shugaban kasar kamaru ya ce za su kawo karshen masu son ballewa daga cikin kasar a yankunan da ake amfani da yaren turancin Ingilishi.

  • Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Gwamnatin Kamaru A Yankin Kudu Maso Yammacin Kasar

    Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Gwamnatin Kamaru A Yankin Kudu Maso Yammacin Kasar

    Nov 30, 2017 06:49

    Wasu 'yan bindiga sun kaddamar da harin wuce gona da iri kan rundunar sojin gwamnatin Kamaru, inda suka kashe sojojin gwamnati hudu a yankin kudu maso yammacin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS