-
Harin Ta'addanci Ya Hallaka Mutane Biyu A Kamaru
Nov 20, 2017 19:07Harin kunar bakin wake ya hallaka fararen hula a arewacin kasar kamaru
-
Gobara Ta Ci Wani bangare Na Majalisar Dokokin kamaru
Nov 17, 2017 11:22Wata gobara da aka bayyana ta faru cikin daren Jiya wayewar yau Juma'a ta ci wani bangare na ginin majalisar dokokin Jamhuriya Kamaru.
-
Kamaru: Bama-bamai Sun Fashe A Yankin Masu Magana Da Ingilishi
Nov 13, 2017 18:53Majiyar gwamnatin kasar ta Kamaru ta ce a jiya lahadi da dare ne bama-baman guda hudu suka fashe a garin Bamenda.
-
Kamaru Ta Fitar Da Sammacin Kamo Shugabannin Yankin Masu Magana Da Turanci Na Kasar
Nov 10, 2017 10:27Gwamnatin Kamaru ta fitar da sammaci na kasa da kasa da nufin kamo mata shugabannin 15 na kungiyar 'yan aware na yankin da ke magana da harshen turanci na kasar, Southern Cameroon National Council (SCNS).
-
An Kashe Jami'an Jandarma A Kamaru
Nov 08, 2017 18:11'Yan aware a Kamaru sun halaka jami'an jandarma biyu a bangaren kasar mai amfani da turancin Ingilishi, kwana guda bayan kisar wani jami'in tsaro.
-
Boko Haram Ta Kai Harin Ta'addancin A Arewacin Kamaru
Oct 31, 2017 06:48Wata majiyar tsaron kasar kamaru ta sanar da cewa mayakan kungiyar boko haram sun kai wani harin ta'addanci a wani kauye dake arewacin kasar
-
Kamaru : Yaki Da Boko Haram, Ya Tsananta Talauci_ Crisis Group
Oct 25, 2017 11:19Kungiyar International Crisis Group, dake nazari kan rikice rikice a duniya, ta fitar da wani rahoto dake cewa yakin da ake da kungiyar Boko haram ya tsananta talauci matuka a yankin arewa mai nisa na kasar Kamaru.
-
'Yan Sandan Kamaru Sun Kai Hari Kan Masu Zanga-Zanga A Kasar
Oct 22, 2017 05:21Jami'an tsaron kasar Kamaru sun tarwatsa wata zanga-zanga da babbar jam'iyyar adawa ta kasar Social Democratic Front (SDF) ta shirya don nuna goyon bayanta ga al'ummomin yankunan kasar Kamarun masu magana da harshen turancin Ingilishi da suke ta neman hakkokinsu cikin watannin baya-bayan nan.
-
Crisis Group Ta Gargadi Hukumomin Kamaru
Oct 19, 2017 05:52Kungiyar International Crisis Group (ICG), dake nazari kan rikice rikice a duniya, ta yi hannun ka mai sanda ga hukumomin Jamhuriya Kamaru kan rikon sakainar kashin da suke wa rikicin dake faruwa a yankunan masu amfani da harshen turancin Ingila.
-
Kamaru : Gwamanti Na Yunkurin Tattaunawa Da Masu Bore
Oct 17, 2017 05:50A wani mataki na shawo kan rikicin yankin masu amfani da harshen turancin Ingila na Jamhuriya Kamaru, firayi ministan kasar, Philemon Yang, ya soma wani ran gadi na tuntuba a yankin Bamenda.