Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kashewa

  • Harin Bam Ya Hallaka Mutane Uku A Kenya

    Harin Bam Ya Hallaka Mutane Uku A Kenya

    Jun 07, 2017 12:00

    Jami'an 'yan sandar Kenya sun sanar da cewa Mutane uku sun rasu sakamakon tashin Bam a kusa da babbar hanya ta gabashin kasar.

  • Mutane 4 Sun Hallaka Sanadiyar Bore A Gidan Kaso Na Kasar Maxico

    Mutane 4 Sun Hallaka Sanadiyar Bore A Gidan Kaso Na Kasar Maxico

    Jun 07, 2017 12:00

    Akala Mutane 4 suka hallaka yayin da wasu 6 na daban suka ji rauni sakamakon rikici tsakanin kungiyoyin 'yan kwaya a gidan wani Yari dake arewa maso gabashin kasar Maxico.

  • 'Yan Sandan Kenya 5 Sun Mutu Sakamakon Harin 'Yan Ta'addan Al-Shabab

    'Yan Sandan Kenya 5 Sun Mutu Sakamakon Harin 'Yan Ta'addan Al-Shabab

    May 25, 2017 18:09

    Rahotanni daga kasar Kenya sun bayyana cewar wasu 'yan sandan kasar su biyar sun rasa rayukansu sakamakon wasu hare-hare da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta al-Shaba na kasar Somaliya suka kai musu kusa da kan iyakan kasar Kenyan da Somaliya.

  • Rikici Na Ci Gaba Da Lashe Rayukan Mutane  A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    Rikici Na Ci Gaba Da Lashe Rayukan Mutane A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    May 21, 2017 07:35

    Akalla mutane 22 suka rasa rayukansu a cikin sabon rikici da ya barke a arewa maso gabashin Jumhoriyar Afirka ta tsakiya

  • Rikici Na Ci Gaba Da Lashe Rayukan Mutane  A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    Rikici Na Ci Gaba Da Lashe Rayukan Mutane A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    May 21, 2017 07:35

    Akalla mutane 22 suka rasa rayukansu a cikin sabon rikici da ya barke a arewa maso gabashin Jumhoriyar Afirka ta tsakiya

  • Tashin Bama-Bamai Sun Lashe Rayukan Jami'an Tsaron Masar A Lardin Sina Ta Arewa

    Tashin Bama-Bamai Sun Lashe Rayukan Jami'an Tsaron Masar A Lardin Sina Ta Arewa

    May 16, 2017 12:14

    Wasu jerin hare-haren wuce gona da iri a lardin Sina ta Arewa sun yi sanadiyyar mutuwar jami'an tsaron Masar uku tare da jikkata wasu 9 na daban.

  • Yan Bindiga Sun Kaddamar Da Hari Kan Dakarun MDD Da Ke Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Yan Bindiga Sun Kaddamar Da Hari Kan Dakarun MDD Da Ke Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    May 09, 2017 19:31

    Wasu gungun 'yan bindiga a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya sun kaddamar da harin wuce gona da iri kan dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya da ke kasar .

  • Wani Bom Ya Tarwatse A Birnin Mogadishu Fadar Mulkin Kasar Somaliya

    Wani Bom Ya Tarwatse A Birnin Mogadishu Fadar Mulkin Kasar Somaliya

    Apr 29, 2017 17:44

    Majiyar tsaron Somaliya ta sanar da cewa: Wani bom ya tarwatse a birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya, inda ya jikkata wasu mutane biyu.

  • Rikicin Siyasa Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla Biyu A Birnin Nairobi Fadar Mulkin Kasar Kenya

    Rikicin Siyasa Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla Biyu A Birnin Nairobi Fadar Mulkin Kasar Kenya

    Apr 29, 2017 16:37

    Majiyar rundunar 'yan sandan Kenya ta bada labarin mutuwar mutane akalla biyu sakamakon bullar rikicin siyasa a birnin Nairobi fadar mulkin kasar.

  • Rikicin Kabilanci Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa A Kasar DR Congo

    Rikicin Kabilanci Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa A Kasar DR Congo

    Apr 27, 2017 05:49

    Majiyar dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya da ke Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta bayyana cewa: Akalla mutane 20 ne suka rasa rayukansu sakamakon bullar rikicin kabilanci a lardin Kasai da ke tsakiyar kasar ta Dimokaradiyyar Congo.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS