Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kashewa

  • Mutane 55 Sun Rasa Rayukansu A Rikicin Sudan Ta Kudu

    Mutane 55 Sun Rasa Rayukansu A Rikicin Sudan Ta Kudu

    Apr 22, 2017 17:38

    Mahukuntan kasar Sudan ta kudu sun cewa akalla fararen hula 55 sun rasa rayukansu a rikicin da ake yi a kasar.

  • Sudan Ta Kudu: Mutane 14 Sun Kwanta Dama A Fada Tsakanin Sojojin Gwamnati Da 'Yan tawaye.

    Sudan Ta Kudu: Mutane 14 Sun Kwanta Dama A Fada Tsakanin Sojojin Gwamnati Da 'Yan tawaye.

    Apr 16, 2017 09:24

    Kakakin 'yan tawayen kasar ta Sudan Lam Pal Gabriel Lam, ya ce; Sun Kashe Sojojin Gwamnati da dama a wani harin da su kai musu a Raga.

  • Gobara Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 22 A Senegal

    Gobara Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 22 A Senegal

    Apr 13, 2017 18:55

    Tashin gobara a wajen wani taro na Al'ummar musulmi a yankin Medina Gounas na kasar Senegal ya yi sanadiyar mutuwar mutane 22 tare da jikkata wasu sama da 80 na daban.

  • Kungiyar Boko Haram Sun Hallaka Sojin Najeriya

    Kungiyar Boko Haram Sun Hallaka Sojin Najeriya

    Apr 13, 2017 18:54

    Mayakan Boko Haram Sun kai harin ta'addanci a arewa maso gabashin Najeriya tare da kashe Soja guda

  • An Hallaka 'Yan Ta'adda Da Dama a Kudancin Masar

    An Hallaka 'Yan Ta'adda Da Dama a Kudancin Masar

    Apr 11, 2017 05:49

    Ma'aikatar cikin gidan Masar ta sanar da hallakar 'yan ta'addar ISIS 7 a kudancin kasar

  • Mutane Da Dama Sun Rasu Sandiyar Rikicin Kabilanci A Sudan

    Mutane Da Dama Sun Rasu Sandiyar Rikicin Kabilanci A Sudan

    Apr 05, 2017 05:33

    Rikicin Kabilanci ya yi sanadiyar Mutuwa da kuma jikkatar mutane da dama a kasar Sudan

  • Masar: Sojojin Sun Hallaka Masu Dauke Da Makamai Takwas.

    Masar: Sojojin Sun Hallaka Masu Dauke Da Makamai Takwas.

    Mar 27, 2017 12:06

    Kakakin sojan Masar ya ce an kashe masu dauke da makamai takwas a garin Rafha da ke arewacin kasar.

  • Mali:Sojojin Sun Kashe Masu Wuce Gona Da Iri Goma

    Mali:Sojojin Sun Kashe Masu Wuce Gona Da Iri Goma

    Mar 27, 2017 12:03

    Sojojin Gwamnatin Mali Sun yi nasarar kashe 'yan ta'adda 10 a wasu hare-hare da aka kai a tsakiyar kasar.

  • 'Yan tawaye sun hallaka 'yan sanda 40 a D/Congo

    'Yan tawaye sun hallaka 'yan sanda 40 a D/Congo

    Mar 26, 2017 18:20

    Mahukuntan jihar Kassai a kasar D/Congo sun sanar da kisan 'yan sanda 40 daga 'yan tawaye bayan wani konton bauna da suka yi wa 'yan sandar.

  • An kai wasu tagwayen hare-haren ta'addanci a kasar Mali

    An kai wasu tagwayen hare-haren ta'addanci a kasar Mali

    Mar 26, 2017 18:19

    Tagwayen hare-haren ta'addanci ya yi sanadiyar mutuwa da kuma jikkatar jami'an tsaro a kasar Mali.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS