Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kashewa

  • Masar: Mutane 3 Sun Mutu Sanadiyyar Tashin Bom  A Arewacin Kasar.

    Masar: Mutane 3 Sun Mutu Sanadiyyar Tashin Bom A Arewacin Kasar.

    Mar 25, 2017 18:16

    Majiyar tsaron Masar ta ce; Bom din dai ya tashi ne a garin al'arish,a yau asabar tare da kashe mutane 3 da kuma jikkata wasu shida.

  • Afirka Ta Tsakiya: An Kashe Mutane Fiye Da 50 A harin Da Aka Kai wa Kauyuka Uku.

    Afirka Ta Tsakiya: An Kashe Mutane Fiye Da 50 A harin Da Aka Kai wa Kauyuka Uku.

    Mar 25, 2017 18:14

    An zargi mayakan Silka ne da kai hari a cikin kauyukan uku wanda ya ci rayuka fiye da 50.

  • Mutane Hudu Sun Mutu Sakamakon Wani Harin Kunar Bakin Wake A Kusa Da Maiduguri

    Mutane Hudu Sun Mutu Sakamakon Wani Harin Kunar Bakin Wake A Kusa Da Maiduguri

    Mar 19, 2017 11:15

    Kakakin rundunar 'yan sandan Nijeriya ya tabbatar da cewa mutane hudu sun mutu kana wasu guda takwas kuma sun sami raunuka sakamakon wani harin kunar bakin wake da wasu 'yan ta'adda su uku suka kai wani kauye da ke kusa da garin Maiduguri, babban birnin jihar Borno.

  • Wasu Gungun 'Yan Bindiga Sun Kashe Kakakin Rundunar 'Yan Sandan Kasar Uganda

    Wasu Gungun 'Yan Bindiga Sun Kashe Kakakin Rundunar 'Yan Sandan Kasar Uganda

    Mar 18, 2017 15:16

    Wasu gungun 'yan bindiga sun bude wuta kan motar da ke dauke da kakakin rundunar 'yan sandan kasar Uganda jim kadan bayan fitowarsa daga gida a birnin Kampala fadar mulkin kasar.

  • Ci Gaba Da Samun Bullar Tashe-Tashen Hankula A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Ci Gaba Da Samun Bullar Tashe-Tashen Hankula A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Mar 15, 2017 11:11

    Wani sabon rikici da ya kunno kai a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ya lashe rayukan mutane akalla goma tare da jikkata wasu da dama.

  • An kashe Sojojin Mali biyu

    An kashe Sojojin Mali biyu

    Mar 14, 2017 05:55

    Wani jami'in tsaron Mali ya sanar da kisan Sojojin kasar biyu a kusa da kan iyakar kasar da Nijer

  • Bullar Masifar Cutar Kwalara Ta Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa A Kasar Somaliya

    Bullar Masifar Cutar Kwalara Ta Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa A Kasar Somaliya

    Mar 05, 2017 06:59

    Fira ministan kasar Somaliya ya bada labarin cewa: Bullar cutar kwalara a wasu yankunan kasar ta lashe rayukan mutane masu yawa.

  • Cutar korala ta hallaka Mutane da dama a kasar Somaliya

    Cutar korala ta hallaka Mutane da dama a kasar Somaliya

    Mar 04, 2017 17:43

    Firaministan kasar Somaliya ya sanar da billar wata annoba da ta yi sanadiyar mutane da dama a kasar

  • An kashe 'yan ta'adda biyu a tsakiyar  kasar Tunusiya

    An kashe 'yan ta'adda biyu a tsakiyar kasar Tunusiya

    Mar 02, 2017 05:09

    Ma'aikatar tsaron Tunusiya ta sanar da kisan 'yan ta'adda biyu a tsakiyar kasar

  • Gwamnatin Afirka Ta Kudu Ta Tasa Kiyar Wasu 'Yan Najeriya Zuwa Gida

    Gwamnatin Afirka Ta Kudu Ta Tasa Kiyar Wasu 'Yan Najeriya Zuwa Gida

    Mar 01, 2017 19:05

    Mahukuntan kasar Afirka ta kudu sun ce sun fara daukar wani mataki na tasa keyar wasu 'yan kasashen ketare da aka samu da wasu laifuka a kasar zuwa kasashensu na haihuwa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS