Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kashewa

  • Rikicin Kabilanci ya hallaka Mutane 20 a Kasar Mali

    Rikicin Kabilanci ya hallaka Mutane 20 a Kasar Mali

    Feb 26, 2017 18:01

    Ma'aikatar tsaron kasar Mali ta sanar da kisan Mutane 20 sanadiyar wani rikicin kabilanci a tsakiyar kasar.

  • Sabbin Rahotanni Kan Kisan Fararen Hula A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Sabbin Rahotanni Kan Kisan Fararen Hula A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Feb 18, 2017 07:53

    Kungiyoyin kare hakkin bil adama da ke sanya ido a jamhuriyar Afirka ta tsakiya, sun fitar da wani rahoto kan kisan fararen hula a wasu yankuna na kasar.

  • Masar:  Jami'an Tsaro Sun Kashe Mutane Biyu Da Su ke Zargi Da T'addanci.

    Masar: Jami'an Tsaro Sun Kashe Mutane Biyu Da Su ke Zargi Da T'addanci.

    Feb 13, 2017 12:05

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan Masar ta Sanar da kashe mutane biu da ake da akala da ta'addanci.

  • Akalla Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Wani Jerin Gwano A Kasar Kamaru

    Akalla Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Wani Jerin Gwano A Kasar Kamaru

    Feb 12, 2017 07:11

    Mutane biyu ne aka tabbatar da cewa sun rasa rayukansu a lokacin da jami'an 'yan sanda suka nemi tarwatsa wasu masu zanga-zanga a arewacin kasar Kamaru a jiya Asabar.

  • Demokradiyyar Congo: Mutane 30 Sun Kwanta Dama A Wani Hari Na Masu  Dauke Da Makamai A Garin Tshimbulu.

    Demokradiyyar Congo: Mutane 30 Sun Kwanta Dama A Wani Hari Na Masu Dauke Da Makamai A Garin Tshimbulu.

    Feb 11, 2017 12:08

    Majiyar tsaron Kasar Jamhuriyar Demokradiyyar Congo ta ce; Masu dauke da makaman magoya bayan Kamuina Nsapu ne su ka kai harin a garin na Tshimbulu.

  • An kashe Sojojijn Najeriya 7

    An kashe Sojojijn Najeriya 7

    Feb 10, 2017 16:10

    Kungiyar Boko Haram ta kashe Sojojin Najeriya 7 a arewacin kasar

  • Sojojin Libiya na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'adda

    Sojojin Libiya na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'adda

    Feb 05, 2017 16:38

    Dakarun tsaron Libiya sun killace 'yan ta'addar IS a tungar su da karshe a birnin Bangazi

  • Mali: Harin Masu Dauke Da Makamai A Arewacin Kasar Mali.

    Mali: Harin Masu Dauke Da Makamai A Arewacin Kasar Mali.

    Feb 04, 2017 19:26

    Mutane Uku ne Su ka mutu a wani hari da masu dauke da makamai su ka kai a garin Menaka da ke arewacin Mali a yau asabar.

  • Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 8 A Yankin Arewacin Kasar Kamaru

    Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 8 A Yankin Arewacin Kasar Kamaru

    Feb 01, 2017 17:16

    Wasu 'yan kunan bakin wake sun tada bama-bamai da suka yi jigida da su a yankin Double da ke garin Mora a Gudumar Arewacin kasar Kamaru, inda suka janyo hasarar rayukan mutane akalla 8 tare da jikkata wasu na daban.

  • Mayakan Kungiyar Al-shabab Sun Kaddamar Da Hare-Hare A Kudancin Somalia

    Mayakan Kungiyar Al-shabab Sun Kaddamar Da Hare-Hare A Kudancin Somalia

    Feb 01, 2017 12:04

    Kungiyar 'yan ta'addan takfiriyyah ta Al-shabab ta kaddamar da hare-hare a kan wani sansanin sojin kasar Somalia da ke kudancin kasar, inda suka kashe akalla mutane biyu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS