Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kashewa

  • Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Masar A Yankin Kudancin Kasar

    Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Masar A Yankin Kudancin Kasar

    Jan 17, 2017 08:18

    Wasu gungun 'yan bindiga sun kai wani mummunan hari kan wajen binciken ababan hawa da ke yankin kudancin kasar Masar, inda suka kashe jami'an tsaro akalla takwas tare da jikkata wasu na daban.

  • Yan Ta'adda Sun Kai Hare Hare Kan Sojoji A Yankin Sina Na Kasar Masar

    Yan Ta'adda Sun Kai Hare Hare Kan Sojoji A Yankin Sina Na Kasar Masar

    Jan 09, 2017 18:13

    A safiyar yau litinin ne wasu yan ta'adda a yankin Sinaa na kasar Masar suka kai hari kan sojojin gwamnati a yankin sun kuma kashe sojoji akalla 5 sannan wasu 7 kuma suka ji rauni.

  • Yan Ta'adda Sun Kai Hare Hare Kan Sojoji A Yankin Sina Na Kasar Masar

    Yan Ta'adda Sun Kai Hare Hare Kan Sojoji A Yankin Sina Na Kasar Masar

    Jan 09, 2017 16:31

    A safiyar yau litinin ne wasu yan ta'adda a yankin Sinaa na kasar Masar suka kai hari kan sojojin gwamnati a yankin sun kuma kashe sojoji akalla 5 sannan wasu 7 kuma suka ji rauni.

  • Masar: An kashe Sojan Masar Guda A Yankin Sina

    Masar: An kashe Sojan Masar Guda A Yankin Sina

    Jan 07, 2017 19:13

    Masu dauke da makamai sun kashe wani sojan masar guda a yankin Sina ta arewa.

  • Masar: Dan Sanda Daya ya Rasu A Wani Hari DA Aka kai wa  Wani Babban Jami'n 'Yan sanda A Birnin Alkahira.

    Masar: Dan Sanda Daya ya Rasu A Wani Hari DA Aka kai wa Wani Babban Jami'n 'Yan sanda A Birnin Alkahira.

    Jan 04, 2017 12:33

    Majiyar yan sandan Masar ta ci gaba da ta sanar da harin ta ce an kai shi ne akan motar wani babban jami'in yansanda.

  • Demokradiyyar Congo: An Kashe Sojojin Burundi Masu Yawa A kan Iyaka:

    Demokradiyyar Congo: An Kashe Sojojin Burundi Masu Yawa A kan Iyaka:

    Dec 27, 2016 06:52

    Sojojin Kasar Demokradiyyar Congo Sun Sanar da kashe Sojojin Burundi 10 da su ke cikin kasar a jiya litinin.

  • An Ji Karara Fashewa A Birnin Acra Na Kasar Ghana A Safiyar Yau Jumma'a

    An Ji Karara Fashewa A Birnin Acra Na Kasar Ghana A Safiyar Yau Jumma'a

    Dec 23, 2016 07:55

    Majiyoyin labarai daga birnin Acra na kasar Ghana sun bayyana cewa an ji karar tashin boma bomai masu ban tsaro a wata unguwa cike da ofisoshin kungiyoyon kasa da kasa

  • An kashe Mutane 7 a Jumhoriyar Demokaradiyar Kwango

    An kashe Mutane 7 a Jumhoriyar Demokaradiyar Kwango

    Dec 20, 2016 07:05

    A yayin da kasar Kwango ke funkanta rikicin Siyasa, an kashe Mutane 7 a gabashin kasar

  • An Kashe Wani Dan Kungiyar Ikhwanul Muslimin A Kasar Masar

    An Kashe Wani Dan Kungiyar Ikhwanul Muslimin A Kasar Masar

    Dec 19, 2016 18:22

    Jami'an tsaro a kasar Masar sun kashe dan wata kungiya wacce ake kira Hasm a yayin musayar wuta da su a birnin alkahira na kasar

  • Harin ta'addanci a kudancin Somaliya

    Harin ta'addanci a kudancin Somaliya

    Dec 18, 2016 18:18

    Akalla Mutane 9 ne suka rasu sanadiyar harin ta'addanci na kungiyar Ashabab a kudancin Somaliya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS