-
Mutane 112 Ne Suka Rasa Rayukansu A Kasar Kenya Sanadiyyar Ambaliyar Ruwan Sama
May 04, 2018 19:03Ambaliyan ruwan sama a kasar Kenya ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 112 da kuma halakan dabbobi masu yawa a kasar Kenya
-
Harin Kungiyar Ashabab Yayi Sanadiyar Rufe Makarantu A Kenya
May 03, 2018 11:51Hare-haren da kungiyar ta'addancin ta Ashabab ke kaiwa arewa maso gabashin kasar kenya ya sanya malimam makaranta da damu gudu daga yankin.
-
Ambaliyar Ruwa Da Zaizayar Kasa Ya Yi Sanadiyar Mutuwar Mutane Da Dama A Kenya
Apr 30, 2018 19:08Kungiyar Agaji ta kasar Kenya ta sanar da mutuwar sama da mutane 100 sanadiyar ambaliyar ruwa da zaizayar kasa da ya auku ciki makunin baya-bayan nan.
-
Yara Miliyon 59 Sun Kasa Girman Da Ta Dace Sannan Wasu Miliyon 10 Sun Yi Kiba Fiye Da Kima A Frika
Apr 21, 2018 19:04Hukumar lafiya ta duniya World health organisation ko kuma WHO a takaice ta bada rahoton cewa yara kimani miliyon 59 ne a nahiyar Afrika suka kasa girman da ta dace da su sanadiyyar karancin abinci mai gina jiki a yayinda wasu miliyon goma kuma suke fada kiban na fiye da yanda ya dace.
-
Kenya Ta Sanya Ladan Dala 160,000 Ga Wanda Ya Bayyana 'Yan Ta'adda
Apr 06, 2018 14:23'Yan sanda a kasar Kenya sun sanya ladan dalar Amurka 160,000 ga duk wanda ya bayar da bayyanan da zasu kai ga cafke wasu 'yan ta'adda takwas da suke nema ruwa a jallo.
-
Kenya : An Ci Tarar Wasu Manyan Jami'an Gwamnati Saboda walakanta Kotu
Mar 29, 2018 16:25Wani alkalin kotu a Kenya, ya ci tarar wasu manyan jami'an gwamnatin kasar tarar dala 2,000 saboda yin katsin landa a harkokin shari'a.
-
Jami'an Tsaron Kenya Sun Kame Wani Madugun 'Yan Adawa
Mar 27, 2018 17:16Rahotanni daga Kenya sun ce jami'an tsaron kasar sun cafke deaya daga cikin jagororin 'yan adawar siyasa na kasar Miguna Miguna.
-
Kenya : Uhuru Ya Gana Da Jagoran 'Yan Adawa
Mar 09, 2018 14:41Shugaba Uhuru Kenyatta na Kenya, ya gana da jagoran 'yan adawa na kasar Raila Odinga a karon farko tun bayan sake zabensa a matsayin shugaban kasar a watan Oktoba.
-
Zanga-Zangar Adawa Da Cin Zarafin Mata A Kenya
Mar 02, 2018 19:02Dariruwan matan kenya sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da yadda ake cin zarafinsu a Nairobi babban birnin kasar
-
Kenya: Zanga-Zangar Nuna Rashin Amincewa Da Cin Zarafin Mata A Kenya
Feb 25, 2018 07:16Cincirindon mata ne suka gudanar da wata gagarumar zanga-zanga a birnin Nairobi fadar mulkin kasar Kenya, domin nuna bacin ransu dangane da cin zarafin da suka ce ana yi wa mata a kasar.